Wasu matasa ‘yan Najeriya hudu sun kirkiro wani janareta mai amfani da litar fitsari don samar da wutar lantarki ta sa’o’i shida. Ƴan matan – Duro-Aina Adebola, Akindele Abiola, Faleke
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Wasu matasa ‘yan Najeriya hudu sun kirkiro wani janareta mai amfani da litar fitsari don samar da wutar lantarki ta sa’o’i shida. Ƴan matan – Duro-Aina Adebola, Akindele Abiola, Faleke
Wasu matasa ‘yan Najeriya hudu sun kirkiro wani janareta mai amfani da litar fitsari don samar da wutar lantarki ta sa’o’i shida. Ƴan matan – Duro-Aina Adebola, Akindele Abiola, Faleke
Wasu matasa ‘yan Najeriya hudu sun kirkiro wani janareta mai amfani da litar fitsari don samar da wutar lantarki ta sa’o’i shida. Ƴan matan – Duro-Aina Adebola, Akindele Abiola, Faleke
Gidaje da dama ne dake garin Okuoma a gaɓar ruwa aka ƙone ƙasa da sa’o’i 24 da kisan sojoji 16 a garin bayan da suka je kwantar da wani rikicin
Shirye-shiryen sun yi nisa a ƙoƙarin da gwamnatin jihar Katsina take yi na sayarwa da al’ummar jihar kayan abinci cikin farashi mai sauƙi. Tuni aka kammala shirin fara rabon hatsi
Ƴan bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun yi garkuwa da shugaban jam’iyar PDP na jihar Edo, Tony Anizeigbeme. Rahotanni sun bayyana cewa an yi garkuwa da Azeigbeme
Hukumar Kwastam ta Najeriya shiya ta ɗaya dake jihar Ogun ta ce ta kama harsashi 940 da darajarsa ta kai miliyan ₦557,120,828. Hukumar ta Kwastam ta ce an ɓoye harshin
Wani magidanci mai suna Zakari Hamza mai shekaru 45, ya gamu da ajalinsa a hannun kanen matarsa, wani Magaji Salisu saboda gishirin N20. Dan marigayin, Ibrahim Zakari, wanda ya yi
Kotun dake sauraron ƙararrakin fyaɗe da kuma cin zarafin matan aure a jihar Lagos ta yankewa wani mai suna, Nuruddeen Nasiru ɗaurin rai da rai bayan da aka same shi
Fasinjoji 15 aka yi awon gaba da su inda aka tasa ƙeyarsu ya zuwa cikin daji dake tsakanin garin Donga-Maraban Baissa dake ƙaramar hukumar Donga ta jihar Taraba a ranar
Rundunar ƴan sandan jihar Adamawa ta tabbatar da mutuwar mutane ukua wani rikicin kabilanci a kananan hukumomin Nuuman da Demsa dake jihar. Rikici ya ɓarke ne a garuruwan Selti da
Shugaban ƙasa,Bola Ahmad Tinubu ya bayar da umarnin cewa kada a biya masu garkuwa da mutane ko sisi duk kuwa da matsin lambar da za ayi. Ministan sadarwa da wayar
Shugaba Bola Tinubu ya ba da umarnin bude iyakokin Najeriya ta kasa da ta sama tsakanin Najeriya da Jamhuriyar Nijar. Ya kuma ba da umarnin dage wasu takunkumin da aka
Ƴan fashin daji sun sace kusan mutane 61 a ƙauyen Buda dake ƙarƙashin ƙaramar hukumar Kajuru ta jihar Kaduna. Rahotanni sun bayyana cewa ƴan fashin dajin sun kai hari kan
Majalisar Dattawa ta dakatar da sanata Abdul Ningi kan zargin da ya yiwa cewa an yi cushen naira tiriliyan 3.7 a cikin kasafin kuɗin shekarar 2024 da majalisar ta zartar.
Mutane 3 ne aka kashe a wani rikicin kabilanci a Nnaorokpa dake ƙaramar hukumar Nta Ikom ta jihar Cross River. Mutanen da suka mutu a rikicin sun haɗa da Rejoice
Mai Alfarma Sarkin Musulmi Sa’ad Abubakar, ya ayyana ranar Litinin 11 ga Maris, 2024, a matsayin 1 ga watan Ramadan. Sanarwar ta zo ne biyo bayan ganin watan a sassa
An tabbatar da ganin jinjirin watan Ramadan 1445/2024 a kasar Saudiyya. Kamar yadda labarin ke yaduwa, ana ci gaba da shirye-shiryen fara Sallar tarawihi a Masallatan Harami guda biyu bayan
Ƴan bindiga sun kai farmaki kan rukunin wasu jami’an ƴan sanda dake aikin sintiri a Abakaliki babban birnin jihar Ebonyi inda suka kashe huɗu daga ciki . Harin ya faru
Ƴan fashin daji sun sace almajirai 15 daga wata makarantar Allo dake ƙauyen Gidan Bakuso a ƙaramar hukumar Gada ta jihar Sokoto. Rahotannin da suka fito daga ƙauyen sun bayyana