Jami’in hulda da jama’a na ‘yan sandan jihar Legas, SP Benjamin Hundeyin, ya yi watsi da jita-jita da ke yawo game da zargin sace wani jami’in ‘yan sanda na Legas.
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Jami’in hulda da jama’a na ‘yan sandan jihar Legas, SP Benjamin Hundeyin, ya yi watsi da jita-jita da ke yawo game da zargin sace wani jami’in ‘yan sanda na Legas.
Wata motar tanka dake ɗauke da iskar gas ta kama da wuta akan gadar sama ta Obiri-Ikwere dake kan titin East-West a birnin Fatakwal na jihar Ribas. Lamarin ya faru
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce jami’anta sun kama wasu gawurtattun masu garkuwa da mutane su 4 da suka shahara wajen yin garkuwa da mutane a yankin arewa maso
Mambobin kungiyar kwadagon da suka hada da Nigeria Labour Congress da Trade Union Congress, a ranar Talata, sun dakatar da yajin aikin na kwanaki biyar, kamar yadda wani jigo a
Bayan ganawar sa’o’i shida a ranar Litinin, gwamnatin Najeriya ta rattaba hannu kan wata yarjejeniya da kungiyar kwadago bayan da gwamnati ta yi alkawarin cewa shugaba Bola Tinubu ya kuduri
Ƴan sanda a jihar Kano sun ɗakile wani yunkuri da wasu ɓatagari suka yi na kai hari gidan Abdullahi Abbas, shugaban jam’iyar APC na jihar Kano. A wata sanarwa ranar
Shugaban riƙo na jam’iyar PDP,Umar Damagum ya ce jam’iyar bata fara ƙoƙarin haɗewa da wasu jam’iyyu ba. Damagum ya bayyana haka ne lokacin da ya bayyana a cikin shirin “Nigeria
Babban Bankin Najeriya (CBN) ya ce ya kwace lasisin gudanarwa na bankin Heritage. A wata takarda da bankin ya fitar, ya ce ya ɗauki matakin ne “domin tabbatar da ingantaccen
Tsohon gwamnan Sokoto kuma sanata mai wakiltar mazaɓar Kudancin Sokoto a majalisar dattawa, Aminu Waziri Tambuwal ya bayyana halin wahalar rayuwa da ake fama da ita ƙasarnan a matsayin illar
Mambobin gamayyar kungiyoyin ƙwadago na can na wata ganawa da shugaban majalisar dattawa sanata Godswill Akpabio da kuma shugaban majalisar wakilai ta tarayya, Tajuddeen Abbas. Ganawar na gudana ne biyo
Hukumomin ‘yan sanda a jihar Bauchi sun kama wani mutum da ake zargi da yunkurin sayar da ‘yarsa ‘yar shekara biyar a kan Naira miliyan 1.5. Wanda ake zargin mai
Rundunar ƴan sandan jihar Kaduna ta ce jami’anta sun samu nasarar kama wani mai suna Mubarak Kabiru da yake sayar da motocin da aka sata a Najeriya a jamhuriyar Nijar.
Hukumar EFCC dake yaƙi da yiwa da tattalin arzikin ƙasa ta’annati ta fara binciken tsohon gwamnan jihar Kano, Rabi’u Musa Kwankwaso kan zargin yin almundahana da kuɗaɗen fansho. Wata majiya
Mambobin kungiyar kwadago, a ranar Juma’a, sun shelanta yajin aikin sai baba-ta-gani a fadin kasar saboda kin amincewar da gwamnatin tarayya ta yi na kara karin mafi karancin albashi daga
Sakamakon matsin lamba da jami’an tsaro suke yiwa ƴan fashin daji a jihar Kaduna hakan ya tilastawa gawurtaccen dan fashin daji,Lawal Kwalba da shi da mutanensa sun miƙa wuya ga
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya gana da mai bawa shugaban ƙasa shawara kan sha’anin tsaro, Mallam Nuhu Ribadu. Ganawar ta gudana ne a ofishin Ribadu dake Abuja. A
Dakarun sojan Najeriya na rundunar Operation Haɗin Kai dake yaƙi da ƴan ta’addar Boko Haram a yankin arewa maso gabas sun samu nasarar kashe ƴan ta’adda hudu a jihar Borno.
Gwamnatin tarayya ta sake mika goron gayyata zuwa ga kungiyar kwadago domin ci gaba da tattaunawa kan batun mafi karancin albashi, kamar yadda wata majiya mai tushe ta shaida wa
Wata babbar kotun tarayya a ranar Laraba ta sallami, Bello Bodejo shugaban ƙungiyar Miyetti Allah Kautal Hore. An wanke Bodejo daga zargin aikata ta’addanci da gwamnatin tarayya take tuhumarsa da
Tsohon mataimakin shugaban jam’iyar APC na ƙasa a shiyar arewa maso yamma, Salihu Lukman ya ce jam’iyar APC ta faɗi zaɓen 2023 a jihar Kano ne saboda, Abdullahi Umar Ganduje