Gobara ta ƙone wani sashe na matatar man fetur ta Dangote. Lamarin ya faru ne a ranar Larabar. Da yake magana da manema labarai, Anthony Chijiena mai magana da yawun
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Gobara ta ƙone wani sashe na matatar man fetur ta Dangote. Lamarin ya faru ne a ranar Larabar. Da yake magana da manema labarai, Anthony Chijiena mai magana da yawun
Shugaban kasa Bola Tinubu a ranar Laraba ya bukaci ‘yan Najeriya da su nuna goyon bayansu da yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi, a wani shiri na hukumar yaki
Wani rahoton Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO), ya nuna cewar shan giya na kashe mutum miliyan 2.6 a duk shekara. Rahoton ya ƙara da cewa yayin da adadin waɗanda suka
Wasu da ake zargin ƴan fashin daji ne sun kai farmaki mazaɓar Kakangi dake ƙaramar hukumar Birnin Gwari ta jihar Kaduna inda suka kashe ƴan bijilante huɗu da kuma ɗan
Mayaƙan ƙungiyar Boko Haram sun yi garkuwa da alƙalin babbar kotu mai Shari’a, Haruna Mshelia tare da matarsa da kuma dogarinsa. Rahotanni sun bayyana cewa lamarin ya faru ne da
Tsohon gwamnan jihar Zamfara kuma sanata mai wakiltar mazabar Zamfara ta yamma, Abdulaziz Yari Abubakar, ya baiwa ‘yan asalin jihar 1,700 tallafin karatu a jami’o’in Najeriya daban-daban. Shugaban kwamitin shirin
Wasu ‘yan bindiga sun kai hari tare da kashe mataimakin shugaban jami’ar Usmanu Danfodiyo da ke Sakkwato, Farfesa Yusuf Sa’idu. Jami’ar wadda ta bayyana rasuwar Saidu a wata ‘yar gajeriyar
Shugaban hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA, Buba Marwa, ya ce hukumar ta kama tan 761,000 na haramtattun kwayoyi tsakanin watan Janairun 2021 zuwa Maris
Gwamnatin Najeriya ta saka jiragen shugaban ƙasa guda uku a kasuwa a wani yunkuri da mahukunta suka bayyana da cewa zai rage yawan kuɗaɗen da ake kashewa wajen kula da
Wasu ƴan bindiga sun kashe wani mai sana’ar POS a garin Ado-Ekiti babban birnin jihar Ekiti. Mai sana’ar ta POS dake da suna Alfa Taofeek an harbe shi ne a
Gwamnatin jihar Kano ta ce hukuncin da wata babbar kotun tarayya karkashin jagorancin mai shari’a Abdullahi Muhammad Liman ta yanke a safiyar ranar Alhamis ya nuna cewa har yanzu Alhaji
Wata babbar kotun tarayya da ke Kano ta yanke hukuncin mayar da Ado Bayero a matsayin Sarkin Kano. Kotun ta yi watsi da dokar masarautar Kano ta 2024, wadda ta
Rundunar ƴan sandan jihar Yobe ta sanar da kama Haruna Muhammad mai shekaru 40 wanda aka yi ittifakin cewa shi ne shugaban wasu gungun ƴan ta’adda da suka yi ƙaurin
Allah ya yi wa wani mahajjacin jihar Filato Ismaila Musa rasuwa a birnin Makka na kasar Saudiyya. Daiyabu Dauda, babban sakataren hukumar jin dadin alhazai ta jihar Filato ne ya
Darakta Janar ta Hukumar NAFDAC, Farfesa Moji Adeyeye, ta bukaci ‘yan Najeriya da su guji ajiye dafaffen abinci a cikin firiji sama da kwanaki uku. Adeyeye ta yi gargadin cewa
An tabbatar da mutuwar mutane shida yayin da wasu da dama tare da yin garkuwa da su a lokacin da wasu ‘yan bindiga suka kai hari a yankin Bauda da
Tsohon shugaban ƙasa, Olusegun Obasanjo ya kai ziyara ga, Oluremi Tinubu mai ɗakin shugaban ƙasa,Bola Ahmad Tinubu . Obasanjo ya ziyarci matar shugaban ƙasar a Lagos. Busola Kukuyi mai taimakawa
Mataimakin Babban Limamin Masallacin Yobe da Cibiyar Musulunci, Malam Mohammad Ali Goni Kamsulum, ya yi kira ga masu hannu da shuni da su rika raba nama don taimakawa marasa galihu
Jami’an ‘yan sanda daga babban birnin tarayya Abuja sun kashe wani dan bindiga tare da cafke uku a wani samame da suka kai. Ƴan sandan sun kai samamen ne a
Hukumar NCoS dake lura da gidajen gyaran hali da tarbiyya ta fitar da sunaye da kuma hotuna na ɗaurarrun da suka tsere da gidan gyaran hali da tarbiyya na Suleja