Shugaba Bola Tinubu ya amince da N70,000 a matsayin mafi karancin albashi ga ma’aikatan Najeriya, inda ya yi alkawarin sake duba dokar mafi karancin albashi na kasa duk bayan shekaru
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Shugaba Bola Tinubu ya amince da N70,000 a matsayin mafi karancin albashi ga ma’aikatan Najeriya, inda ya yi alkawarin sake duba dokar mafi karancin albashi na kasa duk bayan shekaru
Wani jami’in ɗan sanda mai suna Aminu Muhammad dake aiki da rundunar ƴan sandan jihar Kogi ya faɗa komar abokan aikinsa ƴan sanda kan zargin da ake masa na aikata
Wani jami’in ɗan sanda mai suna Aminu Muhammad dake aiki da rundunar ƴan sandan jihar Kogi ya faɗa komar abokan aikinsa ƴan sanda kan zargin da ake masa na aikata
Wani jami’in ɗan sanda mai suna Aminu Muhammad dake aiki da rundunar ƴan sandan jihar Kogi ya faɗa komar abokan aikinsa ƴan sanda kan zargin da ake masa na aikata
Wani jami’in ɗan sanda mai suna Aminu Muhammad dake aiki da rundunar ƴan sandan jihar Kogi ya faɗa komar abokan aikinsa ƴan sanda kan zargin da ake masa na aikata
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya amince da naɗin, Misis Didi Esther Walson-Jack,OON a matsayin sabuwar shugabar ma’aikata ta Najeriya. A cewar mai magana da yawun shugaban ƙasar, Ajuri
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya amince da naɗin, Misis Didi Esther Walson-Jack,OON a matsayin sabuwar shugabar ma’aikata ta Najeriya. A cewar mai magana da yawun shugaban ƙasar, Ajuri
Majalisar dattawa ta tsige Sanata Mohamed Ali Ndume (Borno ta Kudu) a matsayin babban mai tsawatarwa, inda ta maye gurbinsa da Sanata Tahir Mungono (Borno North). An yanke hukuncin ne
Majalisar dokokin jihar Kano ta zartar da wata doka da za ta samar da wasu masarautu masu daraja ta biyu a jihar. Kudirin dokar da aka gabatar da shi a
Majalisar Ƙasa na duba yiyuwar gyaran kundin tsarin mulkin shekarar 1999 domin bawa hukumar zabe ta ƙasa mai zaman kanta INEC damar gudanar da zaɓen ƙananan hukumomi mai makon hukumomin
Ekene Abubakar Adams ɗan majalisar wakilai dake wakiltar ƙananan hukumomin Chikun/Kajuru a majalisar wakilai ta tarayya ya mutu. A cikin wata sanarwa da Akin Rotimi Jr mai magana da yawun
Masu garkuwa da mutane sun yi awon gaba da mutane biyar mazauna ƙauyen Yangoji dake ƙaramar hukumar Kwali a birnin tarayya Abuja suka kuma harbi wani jigo a jam’iyar APC,
An ga wani malami a jami’ar jihar Benue da ke Makurdi a wani hoton bidiyo yana cin zarafin wani dalibi. Bayanai dai sun nuna cewa malamin mai suna Mista Ichor
Rundunar ‘yan sandan jihar Legas ta ce ta fara gudanar da bincike kan zargin lalata da wata yarinya da wani jami’inta ya yi. Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan
Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA, ta yi nasarar kama wasu muggan kwayoyi guda biyu, inda ta gano hodar iblis da aka boye a cikin
Wani ginin bene mai hawa biyu dake yankin Kubwa a birnin tarayya Abuja ya rufto da safiyar ranar Asabar. Rahotanni sun bayyana cewa an samu nasarar ceto mutane biyu daga
Matatar Man Fetur ta Dangote ta sayo ɗanyen man fetur daga ƙasar Brazil kamar yadda jaridar kasuwanci ta Bloomberg ta rawaito. A ranar Juma’a jaridar ta wallafa cewa wannan ƙari
Ƴan bindiga sun yi garkuwa da ɗalibai biyu na Jami’ar Gwamnatin Tarayya dake Wukari a jihar Taraba. A cewar rahotanni ƴan bindigar sun farma wani ɗakin kwanan ɗalibai dake wajen
Ɗalibai kusan 200 ne suka maƙale cikin ɓaraguzan ginin makarantar da ya rufta da safiyar ranar Juma’a a garin Jos a cewar kwamishinan yaɗa labarai na jihar Filato, Mr Musa
Wani gini mai hawa biyu na makarantar Saint Academy da ke Jos ya ruguje, inda dalibai da dama ake fargabar abin ya rutsa da su. Ginin da ya kunshi ajujuwa