Rundunar ‘yan sandan Jihar Kano ta kama mutum 17 bisa zargin su da aikata daba da kuma shirya zanga-zanga. A wata sanarwa da rundunar ta fitar, ta bayyana cewa ta
Rundunar ‘yan sandan Jihar Kano ta kama mutum 17 bisa zargin su da aikata daba da kuma shirya zanga-zanga. A wata sanarwa da rundunar ta fitar, ta bayyana cewa ta
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya jagoranci taron majalisar koli ta jam’iyyar APC a Abuja, wanda shi ne irinsa na farko tun bayan hawansa mulki a watan Mayu 2024. Taron,
Jam’iyyar NNPP reshen Jihar Kano ta dakatar da wasu mambobinta guda hudu daga Majalisar Dokoki ta Kasa bisa zargin aikata abubuwan da suka ci karo da muradun jam’iyya. Shugaban jam’iyyar
Rundunar ‘yan sandan Jihar Lagos ta cafke wani matashi mai shekaru 23, Gbolahan Adebayo, bisa zargin dukan budurwarsa har lahira. Lamarin ya faru ne a ranar 21 ga Fabrairu, 2025,
Kungiyar Malaman Jami’o’i ta Najeriya (ASUU) reshen Jami’ar Jihar Kaduna (KASU) ta dakatar da yajin aikin da ta fara a ranar 18 ga Fabrairu. Shugaban ASUU na KASU, Dr. Peter
Wata babbar kotun tarayya da ke Legas ta yanke hukunci na ƙarshe kan kuɗaɗe da kadarori da ake alaƙantawa da tsohon gwamnan Babban Bankin Najeriya (CBN), Godwin Emefiele, inda ta
Shugaban Majalisar Karamar Hukumar Munya na Jihar Neja, Aminu Najumei, ya bayyana cewa sakataren majalisar, Daina Usman, wanda aka sace a daren Alhamis, ya samu damar tserewa daga hannun masu
Gwamnatin Jihar Kano, ƙarƙashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf, ta amince da biyan bashin albashin wata tara ga ma’aikatan tsabtace muhalli 2,369 a faɗin jihar. Wannan biyan haƙƙin da ya
A daren Lahadi, ‘yan bindiga sun kai hari a Yan Shuni da ke Jihar Katsina, inda suka jikkata mutum guda, suka sace wasu mazauna garin da dama, tare da yin
Hukumar NAFDAC ta bankado wuraren ajiya guda biyu da ke cike da magungunan da suka lalace a titin Sam Mbakwe, Aba da ke jihar Abuja. Wasu daga cikin magungunan an
Gwamnan Jihar Kaduna, Uba Sani, ya bayyana cewa a babban zaben 2027, masu kada kuri’a za su zabi jam’iyyar All Progressives Congress (APC) “daga sama har kasa.” Gwamnan ya yi
Firaministan Jordan, Jafar Hassan, ya bayyana cewa ba wanda zai iya raba Falasɗinawa da Gaza. Ya ce ganawar da Sarki Abdullah na Jordan ya yi da Shugaban Amurka, Donald Trump,
Babban layin wutar lantarki na Najeriya ya fuskanci wata matsala, lamarin da ya haddasa katsewar wuta a wasu sassan ƙasar. A cikin wata sanarwa da kamfanin rarraba wutar lantarki na
Dakarun Operation Safe Haven (OPSH) sun samu nasarar hana wani yunkurin sace mutane tare da ceto wasu mutum uku a kan hanyar Barkin Ladi zuwa Mangu, a kauyen Mairana da
An gano gawarwakin ƴan gudun hijira 28 kusa da wata cibiyar tsare masu ƙoƙarin ketare iyaka a hamadar kudancin Libya. A cikin wata sanarwa da Ofishin Babban Lauyan Gwamnatin Libya
Jami’an tsaro a Amurka sun bazama domin neman wani ƙaramin jirgin sama mai ɗauke da mutum 10 da ya ɓace a jihar Alaska. Masu kula da harkokin teku a yankin
Gwamnatin Jihar Neja ta ceto yara ƙanana 21 da aka yi niyyar safararsu daga ƙaramar hukumar Magama zuwa ƙasashen Mali da Nijar. An kama yaran ne a Gaidam, Jihar Yobe,
Matatar man Dangote ta rage farashin man fetur daga N950 zuwa N890, tare da fara aiwatar da sabon farashin tun daga jiya, Asabar, 1 ga watan Fabrairu, 2025. A cikin
Rundunar sojin Najeriya ta bayyana cewa dakarunta sun lalata wurare 12 da ake tace man fetur ba bisa ƙa’ida ba a yankin Neja Delta da ke kudancin ƙasar. Cikin wata
Rahotanni daga jihar Zamfara a arewa maso yammacin Najeriya na cewa, wasu ƴan bindiga sun kai mummunan farmaki a masallacin garin Shanawa da ke jihar a daren jiya. Harin ya