‘Yan Najeriya na ta muhawara game da karin haraji


Sanata Kabiru Ibrahim Gaya, Mai wakilatar jihar Kano ta Kudu.
Photo: Medina Dauda (VOA)
A Najeriya, batun amincewa da karin haraji daga kashi 5 cikin dari zuwa kashi 7.5 cikin dari yana ci gaba da daukan hankalin yan kasa.

More from this stream

Recomended

Trump Ya Yaba Wa Tinubu Kan YaÆ™i Da Ta’addanci A Najeriya

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya yaba wa Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, kan abin da ya bayyana a matsayin Æ™wazon jagorancinsa wajen yaÆ™i da ta’addanci da magance matsalar tsaro a Æ™asar. A cewar Fadar Shugaban Ƙasa, Trump ya bayyana hakan ne cikin wata wasiÆ™a da ya aike wa Tinubu. Ya ce yana yaba wa shugaban […]