Wasu yan APC sun garzaya kotu domin a hana Tinubu tsayawa takara

An sake shigar da wata kara a gaban babbar kotun tarayya dake Abuja inda ake neman a cire Bola Ahmad Tinubu daga jerin masu takarar shugaban kasa a jam’iyar APC.

Umar Iliyasu,Suleiman Baba da Abubakar Adamu su ne suka shigar da karar a madadin kungiyar Gaskiya Youth Movement.

Masu Æ™arar na neman a hana jam’iyar APC ta tsayar da Tinubu a matsayin É—an takarar shugaban Æ™asa a zaÉ“en 2023.

Takaradar karar ta bayyana cewa duba da shakku kan takardar karatu da kuma shekarun mutumin da suke kara bai kamata wanda ake kara na biyu wato jam’iyar APC ta kyale mutumin da ake kara na biyu Bola Tinubu ya tsaya takarar zaben fidda gwani ba na zaben shugaban kasa.

Har ila yau masu karar na son a hana Tinubu yin takara a karkashin kowace jam’iya a Najeriya.

More News

Kwankwaso ya bada tallafin miliyan ₦50 ga mutanen da ambaliyar Borno ta shafa

Tsohon gwamnan jihar Kano kuma jagoran jam'iyar NNPP, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya bada tallafin naira miliyan 50 ga mutanen da ambaliyar ruwa a...

Sakamakon NECOn 2024 ya fito

Hukumar shirya jarabawar ta kasa ta fitar da sakamakon jarabawar kammala sakandare ta watan Yuni/Yuli 2024, inda kashi 60.55 cikin 100 na waÉ—anda suka...

Ƴan Najeriya na shan baƙar wahala—Janar Abdulsalami

Tsohon shugaban kasa, Janar Abdulsalami Abubakar, ya ce wahalhalun da ake fama da su a Najeriya na kara tabarbarewa, kuma rabon kayan agajin ba...

EFCC ta musalta cewa Yahaya Bello na tsare a ofishin hukumar

Hukumar EFCC dake yaƙi da masu yiwa tattalin arzikin ƙasa ta'annati ta ce tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello baya ya tsare a hannunta. A...