Kamfanin MRS da ke samun goyon bayan matatar Dangote ya rage farashin man fetur zuwa naira 1318 a kowace lita a gidajen mansa da ke Abuja, matakin da ya sa
Kamfanin MRS da ke samun goyon bayan matatar Dangote ya rage farashin man fetur zuwa naira 1318 a kowace lita a gidajen mansa da ke Abuja, matakin da ya sa
Farashin ɗanyen man fetur samfurin Brent ya sake haura sama da dala 100 kan kowanne ganga, bayan ya yi ƙasa sosai a ranar Litinin. A kasuwannin Asiya a safiyar Talata,
Kamfanin Man Fetur na Ƙasa, NNPCL, ya sake rage farashin man fetur a ƙasar. Rahotannin da manema labarai suka tattara a safiyar Litinin a Abuja sun nuna cewa gidajen mai
Kamfanin Mai na Ƙasa (NNPCL) ya ƙara farashin man fetur (Premium Motor Spirit) a wasu wuraren sayar da mai da yake da su a babban birnin tarayya Abuja. Rahotanni sun
Matatar mai ta Dangote ta kara farashin kudin man fetur da take samarwa ya zuwa naira N880 kan kowace lita. Karin ya kama N55 ne kan kowace lita idan aka
Ƙungiyar ‘Yan Kasuwar Man Fetur ta Ƙasa (IPMAN) ta bayyana cewa akwai yuwuwar farashin lita ɗaya na man fetur ya sauka zuwa N800 a kwanaki masu zuwa, sakamakon haɗin gwiwar
Matatar man Dangote ta rage farashin man fetur daga N950 zuwa N890, tare da fara aiwatar da sabon farashin tun daga jiya, Asabar, 1 ga watan Fabrairu, 2025. A cikin
Matatar man fetur ta Dangote ta sanar da rage farashin man fetur daga kan ₦990 ya zuwa ₦970 a kan kowace lita. Hakan na nufin matatar ta rage ₦20 kan
Wasu ma’aikatan kamfanin haƙar man fetur su 6 da kuma matuƙan jirgi su biyu su mutu a wani hatsarin jirgi mai saukar ungulu a jihar Akwa Ibom. Mutanen na kan
Ƙungiyar ƙwadago ta TUC ta yi kira ga gwamnatin tarayya da ta koma sayar da mai a tsohon farashin kuɗin mai na watan Yunin shekarar 2023. Kiran na TUC na
Dakarun runduna ta 6 ta sojojin Najeriya sun kashe wasu mutane biyu da ake zargin barayin man fetur ne, tare da cafke wasu 18 a wani samame daban-daban na yaki
Kamfanin Kaduna Refining and Petrochemical Company KPRC ya ce matatar mansa za ta fara aiki a shekarar 2024. Mustapha Sugungun managan matatar man ta KRPC ne ya bayyana haka a
Ƙungiyar MEMAN ta manyan dillalan man fetur da dangoginsa ta ce mambobinta sun fara lodin mai har lita miliyan 300 a cikin makon nan da muke ciki. Ƙungiyar ta bayyana
Shugaban kungiyar kwadago ta Najeriya, Joe Ajaero, ya bayyana cewa idan aka ci gaba da fuskantar hauhawar farashin kayayyaki ba tare da katsewa ba, kungiyar kwadago za ta iya neman
Rahotanni sun bayyana cewa kungiyar kwadago ta Najeriya NLC ta yi barazanar shiga yajin aikin gama gari a wata mai zuwa saboda tabarbarewar tattalin arziki da ake fama da shi
Farashin litar man fetur ya karu zuwa akalla N617 kan kowace lita Ziyarar da wakilin jaridar Daily Trust ya kai wani gidan man NNPCL dake Abuja da safiyar ranar Talata
Kungiyar Dillalan Man Fetur ta Najeriya IPMAN ta karyata ikirarin da ake yi na cewa kungiyar na da niyyar kara farashin man fetur zuwa Naira 700 kan kowace lita. Dele