Kungiyar NARD ta likitoci masu neman kwarewa ta janye yajin aikin da ta yi shirin fara yi a ranar Litinin 12 ga watan Janairu. Kungiyar ta sanar da janye batun
Kungiyar NARD ta likitoci masu neman kwarewa ta janye yajin aikin da ta yi shirin fara yi a ranar Litinin 12 ga watan Janairu. Kungiyar ta sanar da janye batun
Kotun sauraren karar ma’aikata ta kasa dake Abuja ta bayar da wani umarnin wucin gadi da ya hana mambobin kungiyar NARD ta likitoci masu neman kwarewa shiga kowane irin yajin
Kungiyar NARD ta Likitoci Masu Neman Kwarewa ta sanar da shirin sake komawa yajin aiki a ranar 12 ga watan Janairu. A wata sanarwa da aka fitar bayan taron gaggawa
Mambobin kungiyar NARD ta likitoci masu neman kwarewa sun janye yajin aikin sai baba ta gani da su ke yi bayan da suka cimma yarjejeniya da gwamnatin tarayya. A ranar
Kungiyar likitocin Najeriya reshen jihar Filato a ranar Laraba ta ce ta kama wani likitan bogi bisa zarginsa da gudanar da aikin jinya a makarantu da wuraren ibada a jihar.
Kungiyar Likitoci Masu Neman Kwarewa ta NARD ta dakatar da zanga-zangar da suka shirya yi a fadin Najeriya ranar 9 ga watan Agusta. Wakilan gwamnatin tarayya sun gana da yan
Biyo bayan gazawar gwamnati wajen biyan bukatun su a yanzu haka kungiyar NARD ta Likitoci Masu Neman Kwarewa ta tsunduma wani yajin aikin gargadi na kwanaki biyar. Yajin aikin zai
Kungiyar Likitoci Masu Neman Kwarewa ta NARD tayi barazanar tsunduma yajin aiki matuƙar gwamnatin tarayya ta gaza biya bukatun kungiyar cikin makonni biyu. NARD ta bayar da wa’adin ne a