Shugaba Donald Trump ya bayyana cewa ya kamata ya kasance cikin waɗanda za su zaɓi sabon jagoran addinin Iran. Trump ya yi wannan bayani ne a wata tattaunawa da kafar
Shugaba Donald Trump ya bayyana cewa ya kamata ya kasance cikin waɗanda za su zaɓi sabon jagoran addinin Iran. Trump ya yi wannan bayani ne a wata tattaunawa da kafar
Rahotanni sun ce wani jirgin ruwan yakin Iran ya nutse a tekun Sri Lanka bayan wani hari da aka kai masa. Rahoton ya ce sojojin ruwa da na sama na
An ji jerin manyan fashe-fashe a birnin Erbil, babban birnin yankin Kurdistan da ke arewacin Iraq, lamarin da ya jefa mazauna yankin cikin fargaba. Rahotanni sun ce fashe-fashen sun auku
Ma’aikatar tsaron ƙasar Qatar ta bayyana cewa Iran ta kai hari da makamai masu linzami kan sansanin sojin Amurka da ke ƙasar. A cikin sanarwar da ta fitar, ma’aikatar ta
Fitaccen malamin addinin Musulunci a Najeriya, Ahmad Mahmud Gumi, ya bayyana alhininsa kan mutuwar jagoran addinin Iran, Ali Khamenei. A cikin wani saƙo da ya wallafa a shafinsa na Facebook,
Shugaban ƙungiyar Hezbollah, Naim Qasem, ya bayyana alhininsa kan mutuwar jagoran addinin Iran, Ali Khamenei, inda ya kira shi shahidi da ya bar miliyoyin mabiya a faɗin duniya. Qasem ya
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya bayyana cewa kasarsa za ta ci gaba da kai hare-haren bama-bamai masu ƙarfi a Iran ba tare da tsaiko ba a cikin mako mai zuwa.
Mahukuntan Iran sun tabbatar da mutuwar jagoran addinin kasar, Ali Khamenei, bayan hare-haren da United States da Israel suka kai, kamar yadda kafafen yada labaran gwamnati suka ruwaito. Tashar talabijin
Rundunar sojin Qatar ta tabbatar da cewa Iran ta kai hare-hare a ƙasar, inda Amurka ke da sansanin sojin sama na Al-Udeid Air Base, mafi girma da take da shi
Jagoran addinin Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce Shugaban Amurka, Donald Trump, ne ya haddasa mutuwar masu zanga-zangar da suka ɓarke a ƙasar Iran a kwanakin baya. Ayatollah Khamenei ya
Kakakin majalisar dokokin Iran, Mohammad Baqer Qalibaf, ya gargadi shugaban Amurka Donald Trump da cewa Iran za ta ɗauki matakin martani idan Amurka ta kuskura ta kai hari a ƙasar
Babban hafsan sojojin ƙasar Saudiyya ya kai ziyara Tehran babban birnin kasar Iran domin tattaunawa da takwaransa na ƙasar Iran da kuma wasu daga cikin jami’an gwamnatin ƙasar. Irin wannan
Iran ta kai wani gagarumin harin makami mai linzami kan Isra’ila a ranar Talata, wanda ya sa kakakin rundunar sojin Isra’ila (IDF), Rear Admiral Daniel Hagari, ya yi kira ga
Iran ta ayyana zaman makoki na kwanaki uku bayan mutuwar shugaban kungiyar Hamas, Ismail Haniyeh, wanda aka kashe a wani harin da aka dorawa Isra’ila. A ranar Laraba, Hamas ta
Jagoran juyin juya halin Musulunci na Iran Ayatollah Ali Khamenei ya sanar da zaman makoki na kwanaki biyar saboda rasuwar shugaban kasar Ibrahim Raisi wanda ya mutu a hatsarin jirgin
A ranar Talata ne Iran ta ayyana hutun kwanaki biyu ga ma’aikatan gwamnati da kuma bankunan kasar baki daya, a daidai lokacin da yanayin zafi ke kara kamari a fadin
Burtaniya da Amurka sun yi amanna da cewa Iran ce ta kai harin nan na ranar Alhmais kan wani jirgin ruwan dakon mai, da kamfanin wani attajirin Isra’ila ke tafiyarwa,
Asalin hoton, Getty Images Rahotanni daga arewacin babban birnin Iran na Tehran na cewa an ji wata kara mai karfin gaske, ta fashewar wasu abubuwa da ba a kai ga
Twitter on Saturday promised to restore access to its new platform to all Nigerians. A tweet by Twitter’s Public Policy on Saturday said open internet is an essential human right
Many have applauded the decision of Twitter’s CEO, Jack Dorsey to delete a part of President Muhammadu Buhari’s tweets considered to be genocidal. However, the action has garnered reactions from