Wani babban jami’i a ma’aikatar harkokin wajen Iran ya tabbatar cewa Iran ta samu bayanai daga Amurka ta hannun masu shiga tsakani, kuma a yanzu haka ana nazarin su a
Wani babban jami’i a ma’aikatar harkokin wajen Iran ya tabbatar cewa Iran ta samu bayanai daga Amurka ta hannun masu shiga tsakani, kuma a yanzu haka ana nazarin su a
Rundunar sojin Isra’ila, IDF, ta bayyana a wani sabon rahoto cewa Iran ta harba makamai masu linzami zuwa ƙasar. A cewar rundunar, dakarunta na ci gaba da tare waɗannan hare-hare,
Kafofin yaɗa labaran Isra’ila sun ruwaito cewa wani makami mai linzami mai ƴaƴa ya jawo ɓarna a wata makarantar renon yara da ke Rishon Lezion a tsakiyar ƙasar. Rahotanni sun
Rundunar juyin-juya halin Iran ta sanar da cewa ta harbo wani jirgin yaƙin Isra’ila mai suna F-16 a sararin samaniyarta. Kamfanin dillancin labarai na ƙasar, IRNA, ya rawaito wata sanarwa
Wasu ƙarin shugabannin ƙasashen Turai sun yi watsi da buƙatar Shugaban Amurka, Donald Trump, na neman taimako wajen tabbatar da tsaron zirga-zirgar jiragen ruwa a mashigin Hormuz, bayan Iran ta
Gwamnatocin Jamus da Birtaniya sun bayyana cewa ba su ga wata rawa kai tsaye da za su taka ba a rikicin da ke gudana da Iran. Jamus ta jaddada cewa
Japan ta fara fitar da wani ɓangare na man da ta adana domin rage fargabar ƙarancin mai da ake dangantawa da rikicin da ya shafi Iran. Rahotanni sun nuna cewa
Rahotanni sun bayyana cewa an ji fashe-fashe tare da tashin hayaki a Tehran, babban birnin Iran, a daidai lokacin da Isra’ila ta ce tana ƙara faɗaɗa hare-haren da take kai
Jami’an tsaro a ƙasar Iraƙi sun ce an kai hari da jiragen sama marasa matuƙa kan wani sansanin sojin Amurka da ke kusa da filin jirgin sama na Bagadaza, babban
Rundunar sojin Isra’ila (IDF) ta fitar da sabon gargaɗi ga ƴan ƙasar, bayan ta ce ta gano wasu makamai masu linzami da Iran ta harba zuwa cikin ƙasar. Sanarwar ta
Ƙungiyar Hamas ta Falasɗinawa ta bukaci Iran da ta daina kai hare-hare kan maƙwabtan ƙasashe a yankin Gabas ta Tsakiya. A cikin wata sanarwa da ƙungiyar ta fitar, ta jaddada
Rundunar dakarun juyin juya hali na Iran ta ce ta ƙaddamar da hari na 48 kan Isra’ila, kamar yadda kafofin yaɗa labarai na ƙasar suka ruwaito. Kamfanin dillancin labarai na
Sakataren tsaron Amurka, Pete Hegseth, ya bayyana cewa an raunata jagoran addinin Iran, Mojtaba Khamenei, kuma akwai yiwuwar an illata shi. Sai dai editan labaran ƙasashen waje na BBC ya
Rundunar sojin Amurka ta tabbatar da mutuwar ƙarin ma’aikatan jirgi biyu da tun farko ba a gano su ba bayan hatsarin jirgin dakon mai na Amurka da ya faru a
Sabon jagoran addinin Iran, Mojtaba Khamenei, ya bayyana cewa ƙasar za ta ɗauki fansar mutanenta da aka kashe a hare-haren da aka kai, ciki har da yara da ɗaliban makarantar
Iran ta ƙaddamar da hare-haren makamai masu linzami kan wasu sansanonin sojin Amurka da ke Gabas ta Tsakiya, kamar yadda wata sanarwa daga rundunar juyin juya halin Iran ta bayyana
Wani babban jami’in tsaron Iran, Ali Larijani, ya yi gargaɗi ga tsohon shugaban Amurka Donald Trump, inda ya ce ya kamata ya yi hankali domin kada a “kawar da shi
Shugaban Amurka Donald Trump ya bayyana cewa kawo ƙarshen yaƙin da ake yi da Iran zai buƙaci amincewarsa tare da ta firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu. Jaridar The Times of Israel
Jakadan gwamnatin China na musamman kan harkokin Gabas ta Tsakiya, Zhai Jun, ya kai ziyara ƙasar Saudiyya a wani yunƙuri na shiga tsakani domin rage tashin hankalin da yaƙin da
Dakarun Juyin Juya Halin Iran (IRGC) sun bayyana cewa sun kai harin “manyan makamai” masu linzami kan wani sansanin sojin Amurka da ke ƙasar Bahrain. IRGC ta ce harin ya