Wasu mutane da ake zargin batagari ne sun kashe aƙalla mutane 11 tare da kone gidaje sama da 50 a garuruwan Akyawa da Udege dake karamar hukumar Nasarawa ta jihar
Wasu mutane da ake zargin batagari ne sun kashe aƙalla mutane 11 tare da kone gidaje sama da 50 a garuruwan Akyawa da Udege dake karamar hukumar Nasarawa ta jihar
Rundunar ƴan sandan jihar Borno ta sanar da mutuwar , Abubakar A. Balteh mataimakin kwamishinan yan sanda na jihar wanda ya mutu a ranar Asabar sakamakon wani mummunan hatsarin mota.
Rundunar ƴan sandan jihar Benue ta ce jami’anta sun gano tare da lalata wata haramtacciyar masana’antar ƙera bindiga dake ƙauyen Shangev Tiev s ƙaramar hukumar Konshisha ta jihar. Sewuese Aneneh
Rundunar ƴan sandan jihar Lagos ta tabbatar da kama wani mutum mai suna Friday Onu wanda aka ɗauki bidiyonsa yana dukan, Misis Yetunde Amole wata matuƙiyar motar haya a wani
Rundunar ƴan sanda a jihar Nasarawa ta ce jami’anta sun samu nasarar ceto ɗalibai biyu na Jami’ar Tarayya ta Lafia da ƴan bindiga suka yi garkuwa da su. A wata
An gano gawar wani matashi da aka bayyana da suna Rayyanu a wani masallaci bayan sallar asuba a garin Paso dake ƙaramar hukumar Gwagwalada a birnin tarayya Abuja. Wani mazaunin
Rundunar ƴan sandan jihar Adamawa ta ce ta kama wani da ake zargi da hannu a kisan Abbas Yuguda wani matashi mai sana’ar POS ɗan shekaru 30 a ƙaramar hukumar
Ƴan sanda a jihar Borno sun kama wata mata mai suna, Falmata Muhammad mai shekaru 44 da ake zargi da kashe mijinta ta hanyar caka masa wuƙa a garin Pulka
Ƴan sanda a jihar Borno sun kama wata mata mai suna, Falmata Muhammad mai shekaru 44 da ake zargi da kashe mijinta ta hanyar caka masa wuƙa a garin Pulka
Rundunar ƴan sandan birnin tarayya Abuja ta ce ta kashe wani mai suna Salisu Muhammad da aka fi sani da Dogo Saleh da ake zarginsa da zama gawurtaccen mai garkuwa
Rundunar ƴan sandan birnin tarayya Abuja ta sanar da cewa ta gano motocin sata 19 da aka sace a birnin a tsakanin watannin Fabrairu da Maris na shekarar 2025. Kwamishinan
Rundunar ƴan sandan jihar Bauchi ta kama wata mata mai suna Fatima Muhammad mai shekaru 28 da ake zargi da shaƙe kishiyarta har sai da rai ya yi halinsa a
Wasu ƴan bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun kashe ƴan sanda biyu a lokacin da aka ɗakile yin garkuwa da mutane wajen unguwar Rayfield dake ƙaramar
Rundunar ƴan sanda a jihar Osun ta ce mutane shida aka kashe a rikicin siyasar da ya faru a sakatariyar ƙananan hukumomin jihar a ranar Litinin. Da take magana a
Shafi’u Bawa wani ɗan sandan kwantar da tarzoma ya kashe kansa a Kantagora ta jihar Neja. Bawa dake da muƙamin ASP na aiki ne da rundunar ƴan sandan kwantar da
Rundunar ƴan sandan jihar Anambra ta ce ana zargin wasu ƴan bindiga da laifin kashe wasu yara uku ƴan gida ɗaya suka kuma saka gawarwakin a cikin na’urar firiza a
Rundunar ƴan sandan jihar Anambra ta ce ta kama mutane huɗu da ake zargi da ƙona wata mata ƙurmus har lahira a yankin Abagana dake jihar. A wata sanarwa ranar
Ƴan bindiga sun kashe Farfesa Emeka Chukwuma wani malami a jami’ar jihar Delta dake garin Abraka. A cewar jaridar Punch, Farfesa Chukwuma mai shekaru 56 ya dawo gidansa dake Umueji
Rundunar ƴan sandan jihar Anambra ta ce jami’anta sun kama wasu mutane uku da ake zarginsu da aikata fashi da makami a jihar. Tochukwu Ikenga mai magana da yawun rundunar
Jami’an tsaro a jihar Anambra sun kashe wasu mutane biyar da ake zargin mambobin kungiyar IPOB ne dake fafutukar kafa ƙasar Biafra a garin Ufuma dake ƙaramar hukumar Orumba North