Rundunar ƴan sandan jihar Benue ta ce jami’anta sun gano wasu wurare biyu da ake ƙera bindigoga a karamar hukumar Kwande da kuma Guma dake jihar. Kamfanin Dillancin Labarai na
Rundunar ƴan sandan jihar Benue ta ce jami’anta sun gano wasu wurare biyu da ake ƙera bindigoga a karamar hukumar Kwande da kuma Guma dake jihar. Kamfanin Dillancin Labarai na
Fashewar wani abu a wata makaranta dake Abuja ya jawo mutuwar dalibi ɗaya tare da jikkata wasu huɗu. Wata majiyar jami’an tsaro ta bayyana cewa fashewar abun ta faru da
Kwamishinan ƴan sandan jihar Anambra, Obono Itam ya ce an ceto wasu yara huɗu da aka sato su daga wurin iyayensu a jihar Bauchi aka kuma sayar da su ga
Rundunar ƴan sandan jihar Imo ta ce jami’anta sun kashe wasu mutane biyu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun kuma ceto wasu mutane hudu bayan da aka
Rundunar Ƴan sandan jihar Ribas ta ce jami’anta sun kama wani mai suna, Andrew Nwanna matukin motar taksi mai shekaru 44 da ake zarginsa da yiwa fasinjojinsa mata fashi. A
Rundunar ƴan sandan jihar Benue ta kama wasu mutane biyu da ake zarginsu da hannu a kisan wata tsohuwar mata wacce ake zargi mayya ce a ƙauyen Egba dake ƙaramar
Rundunar ƴan sandan jihar Delta ta kama wani mutum mai suna, Efe Onoetiyi da ake zarginsa da kashe abokinsa, Paulinaus Okon bayan da ya cinye masa kuɗinsa miliyan 30. Da
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta samu nasarar kama ƴan daba da dama a wani samame da jami’an rundunar su ka kai wasu unguwanni dake cikin ƙwaryar birnin Kano. An
Rundunar ƴan sandan jihar Borno ta ce jami’anta sun samu nasarar kama wasu mutane biyu a cikin Maiduguri kan titin Damboa da ake zargin su da sace wayoyin hannu 25.
Rundunar Ƴan Sandan jihar Katsina ta kama wani mai suna, Aminu Hassan da ake zargi da taimakawa ayyukan ta’addanci a jihar. Abubakar Sadiq mai magana da yawun rundunar ƴan sandan
Rundunar ƴan sandan birnin tarayya Abuja ta ce jami’anta sun ceto wani yaro mai suna Hope Evans ɗan shekara 4 wanda aka bada rahoton bacewarsa a ranar 31 ga watan
Ƴan bindiga sun kashe, Gideon Ebukwe wani baƙo da ya sauka a otal ɗin Ok Winners dake Igbosoro a garin Shagamu na jihar Ogun. An ce lamarin ya faru bayan
Ƴan sanda a jihar Zamfara sun samu nasarar kama wani ɗan ƙasar Algeriya dake safarar makamai a tsakanin ƙasa da ƙasa. Kwamishinan ƴan sandan jihar, Muhammad Dalijan shi ne ya