Sojojin Najeriya sun kashe babban kwamandan Iswap

Sojojin Najeriya sun ce sun kashe ɗaya cikin manyan kwamandojin Iswap da wasu mayaƙa a wani farmaki a arewa maso gabashi.

Sojojin sun ce sun kashe kwamandan mai suna Abubakar Danbuduma da mayaƙa 19.

Rundunar sojin ta ce dakarunta sun kai harin ne a yankin Tafkin Chadi ta hanyar amfani da jiragen yaƙi.

Abu ne mai wahala a iya tantance gaskiyar labarin. Amma wannan na zuwa a yayin da mayaƙan Iswap ke karɓe ikon wasu ƙauyuka tana tilasta wa mutane biyan haraji

More from this stream

Recomended

Trump Ya Yaba Wa Tinubu Kan YaÆ™i Da Ta’addanci A Najeriya

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya yaba wa Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, kan abin da ya bayyana a matsayin Æ™wazon jagorancinsa wajen yaÆ™i da ta’addanci da magance matsalar tsaro a Æ™asar. A cewar Fadar Shugaban Ƙasa, Trump ya bayyana hakan ne cikin wata wasiÆ™a da ya aike wa Tinubu. Ya ce yana yaba wa shugaban […]