Shugaban majalisar dokokin jihar Edo ya kamu da Coronavirus – AREWA News

Shugaban majalisar dokokin jihar Edo, Frank Okiye ya kamu da cutar Coronavirus.

Mataimakin gwamnan jihar,Philip Shaibu shi ne ya sanar da haka yayin wani taron manema labarai da aka gudanar a babban birnin jihar ranar Laraba.

Ya ce tun da farko kakakin majalisar shi ne mutumin da gwamnatin jihar take nufi ya kamu da cutar a sanarwar da ta fitar na samun bullar cutar a jihar.

Tun lokacin da ya dawo daga kasar Birtaniya, shugaban majalisar ya killace kansa.

More News

Najeriya za ta dena shigo da man fetur a cikin watan Yuni – Dangote

Aliko Dangote mutumin da ya fi kowa arziki a Nahiyar Afirka ya ce Najeriya za ta daina shigo da man fetur a cikin watan...

An ceto mutane 9 daga wani ginin bene da ya ruguzo a jihar Niger

Mutane 9 aka samu nasarar cetowa daga wani ginin bene mai hawa ɗaya da ya ruguzo a yankin Sabon Gwari dake garin Minna babban...

An yi faɗa tsakanin masu sayar da waya da sojoji a kasuwar Abuja

Rundunar ‘yan sandan babban birnin tarayya, ta tura jami’an leken asiri zuwa kasuwar Banex – wata kasuwar kayan lantarki da na’urorin sadarwa da ke...

Yawan Mutanen Da Suka Mutu A Wutar Da Wani Matashi Ya Cinnawa Wani Masallaci A Kano Sun  Karu Zuwa 16

Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta ce yawan mutanen da suka mutu sakamakon wutar da wani ya cinnawa wani masallaci a ƙauyen Gadan a...