All stories tagged :
News
Featured
An Kqshe Mutane 20, An kuma Sqce 30 A Harin Mafa...
Ƙungiyar kare haƙƙin ɗan’adam ta Amnesty International a Najeriya ta bayyana cewa an kashe mutane 20 tare da sace aƙalla wasu 30 a yankin Mafa da ke jihar Borno.A cewar ƙungiyar, waɗanda aka kashe a ranar Talata 31 ga watan Maris 2026, ƴan gudun hijira ne maza da mata...


![Boko Haram: I'm not dead - 'Hauwa Liman' cries out [PHOTO]](https://arewa.ng/wp-content/uploads/2018/10/Boko-Haram-Im-not-dead-Hauwa-Liman-cries-out-PHOTO.jpeg)













