All stories tagged :
News
Featured
Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar Juma’a a matsayin hutun ranar dimakwaradiya
Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar Juma'a a matsayin ranar hutu domin tunawa da ranar dimakwaradiya.
Olabunmi Tunji-Ojo ministan harkokin cikin gida ne ya sanar da haka a ranar Alhamis a cikin wata sanarwa da babbar sakatariyar ma'aikatar, Magdalene Ajani ta fitar.
" Ranar 12 ga Yuni za ta cigaba da kasancewa...






![FA Cup fourth round: Chelsea, Liverpool, Man City discover opponents [Full draw]](https://arewa.ng/wp-content/uploads/2020/01/FA-Cup-fourth-round-Chelsea-Liverpool-Man-City-discover-opponents-Full-draw.jpg)






