All stories tagged :
News
Featured
Likotoci sun dakatar da shiga yajin aiki a ranar Litinin
Kungiyar NARD ta likitoci masu neman kwarewa ta janye yajin aikin da ta yi shirin fara yi a ranar Litinin 12 ga watan Janairu.
Kungiyar ta sanar da janye batun shiga yajin aikin ne a cikin wata sanarwa da sakataren kungiyar Shuaibu Ibrahim ya fitar a ranar Lahadi.
Tun da farko...






![Akpabio names federal lawmakers involved in NDDC contracts [Full list]](https://arewa.ng/wp-content/uploads/2020/07/Akpabio-names-federal-lawmakers-involved-in-NDDC-contracts-Full-list.jpg)








