All stories tagged :
News
Featured
Iran Ta Ce Ta Harbo Jirgin Yaƙin Isra’ila, Isra’ila Ta Musanta
Rundunar juyin-juya halin Iran ta sanar da cewa ta harbo wani jirgin yaƙin Isra’ila mai suna F-16 a sararin samaniyarta.Kamfanin dillancin labarai na ƙasar, IRNA, ya rawaito wata sanarwa daga rundunar inda ta ce an harbo jirgin ne da asubahin yau a tsakiyar ƙasar.Sanarwar ta ƙara da cewa wannan...








![College of Education workers battle Ajimobi over non-payment of salary arrears [PHOTOS]](https://arewa.ng/wp-content/uploads/2018/10/College-of-Education-workers-battle-Ajimobi-over-non-payment-of-salary-arrears-PHOTOS.jpg)






