All stories tagged :
News
Featured
Gwamnatin Tarayya Ta Karɓi Rahoton Bincike Kan Zargin Cin Hanci Da...
Gwamnatin Tarayya ta karɓi rahoton kwamitin bincike mai zaman kansa da ya gudanar da bincike kan zarge-zargen cin hanci, azabtarwa, amfani da iko ba daidai ba da sauran laifuka a gidajen gyaran hali na Najeriya.Ministan Harkokin Cikin Gida, Dakta Olubunmi Tunji-Ojo, ya bayyana hakan, inda ya ce an kafa...
















