All stories tagged :
News
Featured
Zaɓen 2027: Malami Ya Zaɓi Musa Zagi A Matsayin Mataimakinsa a...
Ɗan takarar gwamnan jam'iyyar African Democratic Congress (ADC) a jihar Kebbi, Abubakar Malami, ya zaɓi Musa Zagi a matsayin mataimakin ɗan takararsa a zaɓen gwamna na 2027.Jam'iyyar ta sanar da hakan ne cikin wata sanarwa da Sakataren Yaɗa Labaranta na jihar, Injiniya Abubakar Atiku Musa, ya fitar.Sanarwar ta ce...






![College of Education workers battle Ajimobi over non-payment of salary arrears [PHOTOS]](https://arewa.ng/wp-content/uploads/2018/10/College-of-Education-workers-battle-Ajimobi-over-non-payment-of-salary-arrears-PHOTOS.jpg)









