All stories tagged :
More
Featured
Zaɓen 2027: Malami Ya Zaɓi Musa Zagi A Matsayin Mataimakinsa a...
Ɗan takarar gwamnan jam'iyyar African Democratic Congress (ADC) a jihar Kebbi, Abubakar Malami, ya zaɓi Musa Zagi a matsayin mataimakin ɗan takararsa a zaɓen gwamna na 2027.Jam'iyyar ta sanar da hakan ne cikin wata sanarwa da Sakataren Yaɗa Labaranta na jihar, Injiniya Abubakar Atiku Musa, ya fitar.Sanarwar ta ce...




![FAAC: FG, States, LGs share N762.5bn for June [See breakdown]](https://arewa.ng/wp-content/uploads/2019/07/FAAC-FG-States-LGs-share-N762.5bn-for-June-See-breakdown.png)











