All stories tagged :
More
Featured
Gwamnan Nasarawa ya ayyana mutumin da yake so ya gaje shi
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya ayyana sunan, Sanata Aliyu Wadada a matsayin wanda yake so ya tsayawa jam'iyar APC takara a zaben shekarar 2027.
Gwamna Sule ya bayyana haka ne a wurin wani taro da ya gudanar tare da masu rike da mukaman siyasa a gidan gwamnatin jihar dake...






![South West Speakers hold meeting on insecurity [Details]](https://arewa.ng/wp-content/uploads/2019/09/South-West-Speakers-hold-meeting-on-insecurity-Details.jpg)









