All stories tagged :
More
Featured
Likotoci sun dakatar da shiga yajin aiki a ranar Litinin
Kungiyar NARD ta likitoci masu neman kwarewa ta janye yajin aikin da ta yi shirin fara yi a ranar Litinin 12 ga watan Janairu.
Kungiyar ta sanar da janye batun shiga yajin aikin ne a cikin wata sanarwa da sakataren kungiyar Shuaibu Ibrahim ya fitar a ranar Lahadi.
Tun da farko...









![BREAKING: Obasanjo raises alarm in another open letter to Buhari [Full text]](https://arewa.ng/wp-content/uploads/2019/07/BREAKING-Obasanjo-raises-alarm-in-another-open-letter-to-Buhari-Full-text.jpg)






