Masu dauke da Coronavirus na karuwa a Najeriya – AREWA News

Najeriya ta tabbatar cewa kawo yanzu mutane 30 ne aka tabbatar suna dauke da Coronavirus amma tuni aka sallami mutane biyu bayan da suka warke daga cutar.

A cewar hukumar dake lura da cututtuka masu yaɗuwa a Najeriya NCDC mutane biyu da aka samu dauke da cutar suna jihar Lagos biyu daga cikinsu sun dawo ne daga kasar waje ya yin da daya daga ciki kuma ya yi cudanya da wani da yake dauke da cutar.

Hukumar ta NCDC ta tabbatar da haka ne cikin wani sako da ta wallafa a shafinta na Twitter.

More News

An kashe kwamandan soji a Katsina

An kashe kwamandan sojoji na wani sansanin soji da ke Sabon Garin Dan’Ali a karamar hukumar Danmusa a jihar Katsina a wani harin kwantan...

Magoya bayan APC da dama sun koma NNPP a Kano

Jam'iyar NNPP ta karɓi magoya bayan jam'iyar APC da dama a jihar Kano. Mataimakin gwamnan jihar Kano, Aminu Abdul Salam Gwarzo shi ne ya karɓi...

APC ta dakatar da Ganduje a matakin gunduma

Mambobin jam'iyyar APC a mazabar da ke Karamar Hukumar Dawakin Tofa a Jihar Kano sun dakatar da Shugaban Jam’iyyar APC na kasa Abdullahi Ganduje. ...

Yadda rikici a kan gishirin N20 ya yi sanadiyyar mutuwar wani mutum a Kano

Wani magidanci mai suna Zakari Hamza mai shekaru 45, ya gamu da ajalinsa a hannun kanen matarsa, wani Magaji Salisu saboda gishirin N20. Dan marigayin,...