Kotu ta soke zaben gwamnan jihar Osun

Kotun sauraran kararrakin zaÉ“en gwamnan jihar Osun ta soke nasarar da dan takarar jam’iyyar PDP kuma gwamna mai ci Ademola Adeleke ya samu a zaÉ“en gwamnan jihar.

A cikin watan Agusta ne tsohon gwamnan jihar, Gboyega Oyetola na jam’iyyar APC ya shigar da kara gaban kotun inda yake kalubalantar nasarar da Ademola Adeleke na jam’iyyar PDP ya samu.

Da yake karanta hukunci kotun a ranar Juma’a biyu daga cikin uku na alkalan kotu sun gamsu cewa mai kara ya tabbatar da zargin da yake cewa an samu kaÉ—a kuri’a ba bisa ka’ida ba a wasu tashoshin zaÉ“e.

More News

EFCC na neman Yahaya Bello ruwa a jallo

Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (Economic and Financial Crimes Commission) ta bayyana tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello a matsayin...

Mutane da dama sun mutu bayan motar fasinja ta taka bam a Borno

Akalla mutane 16 ne ake fargabar sun mutu yayin da wasu 20 suka jikkata bayan wata motar fasinja da ke kan titin Baga-Kukawa a...

Sojoji Sun Ceto Lydia Simon ĆŠaya Daga Cikin Ćłan Matan Chibok

Dakarun sojan Najeriya dake aiki da rundunar samar da tsaro ta Operation Desert Sanity III sun samu nasarar ceto, Lydia Simon É—aya daga cikin...

Gwamna da ƴansanda sun daƙile yunkurin EFCC na kama Yahaya Bello

A ranar Laraba ne Gwamnan Jihar Kogi, Usman Ododo, ya dakile wani yunkurin da Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati ta...