Kotun sauraran kararrakin zaÉ“en gwamnan jihar Osun ta soke nasarar da dan takarar jam’iyyar PDP kuma gwamna mai ci Ademola Adeleke ya samu a zaÉ“en gwamnan jihar.
A cikin watan Agusta ne tsohon gwamnan jihar, Gboyega Oyetola na jam’iyyar APC ya shigar da kara gaban kotun inda yake kalubalantar nasarar da Ademola Adeleke na jam’iyyar PDP ya samu.
Da yake karanta hukunci kotun a ranar Juma’a biyu daga cikin uku na alkalan kotu sun gamsu cewa mai kara ya tabbatar da zargin da yake cewa an samu kaÉ—a kuri’a ba bisa ka’ida ba a wasu tashoshin zaÉ“e.