Janar-janar guda 9 na sojin Najeriya sun yi ritaya

Jimillar Janar-Janar 9 a rundunar sojin Najeriya ne sun yi ritaya daga aiki.

Janar-janar din, wadanda suka fito daga sashin kudi na rundunar, su ne Maj. Gen. A.O. Adetayo, Maj. Gen. J.E. Jakko, Maj. Gen. A. R. Bakare, Maj. Gen. A. B. Adamu, Brig. Gen. N.L. Isama, Brig. Gen. O. F. Ohunyeye, Brig. Gen. O.A. Adenuga, da Brig Gen II Adamu.

Murabus din janar-janar guda tara É—in na zuwa ne kasa da wata guda bayan da wasu janar-janar 113 suka yi murabus daga aikin sojan Najeriya a ranar 19 ga watan Disamba, 2023.

Wata sanarwa da Daraktan hulda da jama’a na rundunar, Manjo Janar Onyema Nwachukwu ya fitar a ranar Lahadi ta ce an gudanar da faretin girmamawa domin karrama manyan hafsoshin a ranar Juma’a.

More from this stream

Recomended

Trump Ya Yaba Wa Tinubu Kan YaÆ™i Da Ta’addanci A Najeriya

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya yaba wa Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, kan abin da ya bayyana a matsayin Æ™wazon jagorancinsa wajen yaÆ™i da ta’addanci da magance matsalar tsaro a Æ™asar. A cewar Fadar Shugaban Ƙasa, Trump ya bayyana hakan ne cikin wata wasiÆ™a da ya aike wa Tinubu. Ya ce yana yaba wa shugaban […]