Gwamnonin da suka sha rantsuwa a yau

Ga Jerin Sunayen Gwamnoni 29 Da Aka Rantsar Da Su Yau, Sunansu, Jam’iyyarsu Da Jihohinsu

1. Ahmadu Fintiri (PDP) – Adamawa
2. Bala Muhammed (PDP) – Bauchi
3. Babagana Zulum (APC) – Borno
4. Inuwa Yahaya (APC) – Gombe
5. Emeka Ihedioha (PDP) – Imo
6. Abudlraham Abdulrazaq (APC) – Kwara
7. Babajide Sanwo-Olu (APC) – Lagos
8. Abdullahi Sule (APC) – Nasarawa
9. Dapo Abiodun (APC) – Ogun
10. Seyi Makinde (PDP) – Oyo
11. Mai-Mala Buni (APC) – Yobe
12. Bello Matawalle (PDP) – Zamfara
13. Okezie Ikpeazu (PDP) – Abia
14. Udom Emmanuel (PDP) – Akwa Ibom
15. Samuel Ortom (PDP) – Benue
16. Ben Ayade (PDP) – Cross River
17. Ifeanyi Okowa (PDP) – Delta
18. David Imahi (PDP) – Ebonyi
19. Ifeanyi Ugwuanyi (PDP) – Enugu
20. Muhammad Badaru (APC) – Jigawa
21. Nasiru El-Rufai (APC) – Kaduna
22. Abdullahi Ganduje (APC) – Kano
23. Aminu Masari (APC) – Katsina
24. Abubakar Bagudu (APC) – Kebbi
25. Abubakar Bello (APC) – Niger
26. Simon Lalong (APC) – Plateau
27. Nyesom Wike (PDP) – Rivers
28. Aminu Tambuwal (PDP) – Sokoto
29. Darius Ishiaku (PDP) – Taraba.

More News

Yawan Mutanen Da Suka Mutu A Wutar Da Wani Matashi Ya Cinnawa Wani Masallaci A Kano Sun  Karu Zuwa 16

Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta ce yawan mutanen da suka mutu sakamakon wutar da wani ya cinnawa wani masallaci a ƙauyen Gadan a...

An fara rushe wasu gine-gine 500 a kasuwar Karmo dake Abuja

Hukumar FCTA dake kula da birnin tarayya Abuja ta fara rushe gine-gine sama da 500 da aka yi ba bisa ka'ida ba a kasuwar...

Tinubu ya tarbi shugaban kasar Senegal Bassirou Faye a fadar Aso Rock Villa

A ranar Alhamis ne shugaba Bola Tinubu ya tarbi shugaban kasar Senegal Bassirou Faye a fadar Aso Rock Villa, a ziyarar da Faye ya...

NEMA ta karɓi ƴan Najeriya 150 da aka dawo dasu gida daga ƙasar Chad

Hukumar Bada Agajin Gaggawa ta Ƙasa NEMA ta ce ta karɓi ƴan Najeriya 150 da aka dawo da su bayan da su ka maƙale...