All stories tagged :
Crime
Featured
Iran Ta Gargadi Amurka Kan Taimaka Wa Masu Zanga-Zanga
Kakakin majalisar dokokin Iran, Mohammad Baqer Qalibaf, ya gargadi shugaban Amurka Donald Trump da cewa Iran za ta ɗauki matakin martani idan Amurka ta kuskura ta kai hari a ƙasar don taimaka wa masu zanga-zangar adawa da gwamnati.Qalibaf ya bayyana hakan ne yayin zaman majalisar dokokin Iran a yau,...











![Biafra: Nnamdi Kanu resurfaces [VIDEO/PHOTOS]](https://arewa.ng/wp-content/uploads/2018/10/Biafra-Nnamdi-Kanu-resurfaces-VIDEOPHOTOS.png)




