All stories tagged :
Crime
Featured
Yan bindiga sun kashe mutane 4 a jihar Neja
Mutanen da basu gaza huÉ—u ba ne aka kashe bayan da wasu yan bindiga su ka kai farmaki kauyen Damala dake gundumar Woku a karamar hukumar Borgu ta jihar Neja.
Harin na zuwa ne ko mako guda ba ayi ba da kashe mutane 42 a wasu farmaki da aka kai...






![EFCC nabs more 'Yahoo boys' in Lagos, seizes jeeps [PHOTO]](https://arewa.ng/wp-content/uploads/2019/05/EFCC-nabs-more-Yahoo-boys-in-Lagos-seizes-jeeps-PHOTO.jpeg)









