All stories tagged :
Crime
Featured
Yan bindiga sun kashe mutane 4 a jihar Neja
Mutanen da basu gaza huÉ—u ba ne aka kashe bayan da wasu yan bindiga su ka kai farmaki kauyen Damala dake gundumar Woku a karamar hukumar Borgu ta jihar Neja.
Harin na zuwa ne ko mako guda ba ayi ba da kashe mutane 42 a wasu farmaki da aka kai...


![20-year-old model raped, killed in Ondo [PHOTO]](https://arewa.ng/wp-content/uploads/2018/10/20-year-old-model-raped-killed-in-Ondo-PHOTO.jpg)












