Buhari ya jagoranci taron manyan jam’ian tsaro

A dai-dai lokacin sha’anin tsaro ke cigaba da tabarbarewa a fadin Najeriya shugaban kasa Muhammad Buhari ya jagorancin taron masu ruwa da tsaki a harkar tsaron kasar nan.

Taron ya samu halartar dukkanin shugabannin rundunonin soja da Kuma na hukumomin tsaro.

Buhari ya kira taron ne kwana guda bayan da wasu sanatoci da suka fito daga jam’iyun adawa suka yi barazanar tsige shi

More from this stream

Recomended

Trump Ya Yaba Wa Tinubu Kan YaÆ™i Da Ta’addanci A Najeriya

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya yaba wa Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, kan abin da ya bayyana a matsayin Æ™wazon jagorancinsa wajen yaÆ™i da ta’addanci da magance matsalar tsaro a Æ™asar. A cewar Fadar Shugaban Ƙasa, Trump ya bayyana hakan ne cikin wata wasiÆ™a da ya aike wa Tinubu. Ya ce yana yaba wa shugaban […]