Edward Boamah ministan tsaron kasar Ghana da kuma Ibrahim Mohammed ministan muhalli na kasar na daga cikin mutane 8 da aka tabbatar sun mutu a wani hatsarin jirgi mai saukar
Edward Boamah ministan tsaron kasar Ghana da kuma Ibrahim Mohammed ministan muhalli na kasar na daga cikin mutane 8 da aka tabbatar sun mutu a wani hatsarin jirgi mai saukar
Mutane 22 ne suka mutu wasu 20 kuma suka samu munanan raunuka a wani hatsarin mota da ya rutsa da motar tirela dake dauke da dabbobi akan titin Lapai-Lambata dake
Mai martaba Sarkin Kano, Alhaji Muhammad Sanusi II ya kai wa iyalan marigayi tsohon shugaban kasa, Muhammad Buhari ziyarar ta’aziyar rayuwarsa. Sarkin ya ziyarci iyalan marigayi Buhari ne a gidan
Akalla gidaje 50, makarantu da kuma wurin ibada ne suka lalace sakamakon wani mamakon ruwan sama da aka yi a unguwar Menkaat a gundumar Shimankar dake karamar hukumar Shendam ta
Masu aikin ceto sun samu nasarar ceto, Aliyu Salisu wani dan kasar Jamhuriyar Nijar daga cikin baraguzan ginin bene mai hawa uku da ya ruguzo bayan da ya shafe sama
Gwamnan jihar Niger, Umar Bago ya bayar da umarnin gaggauta sake bude jami’ar Ibrahim Badamasi Babangida (IBBU) dake garin Lapai a jihar. A ranar 25 ga watan Yuni ne Bago
Rundunar yan sandan jihar Kebbi ta ce jami’anta sun ceto mutane uku da aka yi garkuwa da su a karamar hukumar Shanga ta jihar. A wata sanarwa da aka fitar
Mutane 9 ne suka mutu bayan da wani jirgin kwale-kwale dake dauke da fasinjoji 17 yawancinsu yara mata kanana ya kife da su a karamar hukumar Taura ta jihar Jigawa.
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya tsawaita wa’adin shugaban hukumar kwastam ta Najeriya, Bashir Adeniyi da shekara guda. A wata sanarwa mai magana da yawun shugaban kasar, Bayo Onanuga ya
Abdulmumin Jibrin Kofa dan majalisar wakilai ta tarayya daga jihar Kano dake wakiltar kananan hukumomin Kiru/ Bebeji a majalisar karkashin jam’iyar NNPP ya gana da shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu
Gwamnan jihar Kaduna, Mallam Uba Sani ya cire Muhammad Bello daga mukaminsa na kwamishinan yada labarai na jihar inda ya nada Ahmad Maiyaki a madadinsa. A wata sanarwa da aka
Dakarun sojan Najeriya na rundunar Operation Hadin Kai dake yaki da mayakan ISWAP da Boko Haram a yankin arewa maso gabas sun kashe mayakan Boko Haram guda biyu tare da
Hukumar zabe mai zaman kanta ta jihar Ribas(RSIEC) ta sanar da ranar 30 ga watan Agusta a matsayin sabuwar ranar da za a gudanar da zaben kananan hukumomin jihar. Tun
Rundunar sojan Najeriya ta ce dakarunta dake aiki a Rundunar Operation Fansar Yamma sun samu nasarar kashe gawurtaccen dan bindiga da ake kira da Dan Dari Biyar a lokacin da
Mutanen da basu gaza 25 ba ne ciki har da yan gida daya su 10 aka tabbatar da sun mutu a wani hatsarin jirgin ruwa a karamar hukumar Shiroro ta
An yi jana’izar manoma 27 da yan bindiga suka kashe a jihar Filato inda aka binne su a lokaci guda. Mutanen da suka hada da maza da mata an kashe
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya karbi bakuncin takwarorinsa tsofaffin gwamnonin da suka yi mulki a tare a shekarar 1999 wadanda suka kawo masa ziyara a fadar Aso Rock dake
Rundunar yan sandan Najeriya ta ce jami’anta sun samu nasarar bankadowa tare da tarwatsa wasu gungun mutane dake samarwa da yan bindiga makamai a jihar Benue da sauran jihohin dake
Hukumar EFCC dake yaki da masu yiwa tattalin arzikin kasa ta’annati ta ce jami’anta sun kama mutane 25 da ake zarginsu da aikata zamba ta intanet a jihar Kano. A
An zabi, Nentawe Yilwatda ministan ma’aikatar jinkai da yaki da talauci a matsayin sabon shugaban jam’iyar APC na kasa. An sanar da zaben Nentawe a hukumance a ranar Alhamis a