An Ga Watan Ramadan – AREWA24 News

Masarautar Sarkin Musulmi, Sa’ad Abubakar na Uku na sanar wa al’umman musulmi cewa an ga jaririn watan Ramadana a Jihohin Kebbi, Sokoto da Yobe a yammacin yau Lahadi.

Da hakane majalisar musuluncin ta ofishin shugaban kwamitin harkokin musulunci, Farfesa Sambo Junaidu ke bayyana cewa gobe Litinin zai kasance 1 ga watan na Ramadan, Hijira 1440 wanda ya yi daidai da 6-5-2019.

More News

APC ta dakatar da Ganduje a matakin gunduma

Mambobin jam'iyyar APC a mazabar da ke Karamar Hukumar Dawakin Tofa a Jihar Kano sun dakatar da Shugaban Jam’iyyar APC na kasa Abdullahi Ganduje. ...

Wani mutumi ya kashe mahaifiyarsa a kan kudi

Jami’an rundunar ‘yan sandan jihar Osun sun kama wani mazaunin kauyen Kajola da ke kusa da Apomu a jihar mai suna Lukman Adejoju bisa...

Mayaƙan Boko Haram Biyu Sun Miƙa Kansu Ga Sojoji

Rundunar dakarun soja ta ƙasa da ƙasa wato Multi National Task Force(MNJTF) a turance shiya ta 3 dake Monguno a Najeriya ta bayar da...

Sojoji a birnin Ibadan  sun kama Æ´an fafutukar kafa Æ™asar Oduduwa

Dakarun rundunar sojan Najeriya  sun samu nasarar kama wasu mutane masu fafutukar kafa ƙasar Oduduwa a birnin Ibadan na jihar Oyo. Masu fafutukar sanye da...