Gwamnan jihar Filato,Caleb Mutfwang ya karbi katin shiga jam’iyar APC bayan da ya fice daga jam’iyarsa ta PDP. Mutfwang ya karbi katinsa na jam’iyar APC a ranar Juma’a a wurin
Gwamnan jihar Filato,Caleb Mutfwang ya karbi katin shiga jam’iyar APC bayan da ya fice daga jam’iyarsa ta PDP. Mutfwang ya karbi katinsa na jam’iyar APC a ranar Juma’a a wurin
Wata ƙungiya mai goyon bayan Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu, wacce aka sani da Tinubu Vanguard, ta sanar da dakatar da dukkan ayyukanta na siyasa tare da janye goyon bayanta
Tsohon gwamnan jihar Kwara, Abubakar Bukola Saraki ya ce nan da watanni kadan za a warware rikicin da ya dabaibaye jam’iyar PDP. Ya dage cewa kan jam’iyar a hade yake
Yan majalisar wakilai ta tarayya huɗu daga jihar Ribas sun sauya sheka ya zuwa jam’iyar APC. Yan majalisar sun haɗa da Umezuruike Manuchim (Port Harcourt I ), wanda ya sauya
Gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas ya yi rijista a matsayin dan jam’iyar APC. Kefas wanda ya karbi katinsa na jam’iyar a ranar Lahadi ya nuna godiyarsa kan kyakkyawar tarba da
Mambobin majalisar dokokin jihar Zamfara biyu yan jam’iyar APC sun sanar da ficewa daga jam’iyar inda suka alakanta hakan da rarrabuwar kai a cikin jam’iyar da kuma zargin rashin adalci
Tsohon mai magana da yawun jam’iyar PDP na kasa, Olisa Metuh ya sanar da shigarsa jam’iyar APC inda ya yi zargin cewa PDP ta yi watsi da shi da dai-dai
John Bonzena shugaban majalisar dokokin jihar Taraba ya sauya sheka daga jam’iyar PDP ya zuwa APC. Sauya shekar ta gudana ne a ranar Litinin gabanin shirin sauya shekar da gwamnan
Yan majalisar wakilai ta tarayya su 5 da su ka fito daga jihar Enugu sun sauya sheka daga jam’iyar PDP ya zuwa APC. Yan majalisar da su ka sauya shekar
Mai taimaka wa Shugaban jam’iyyar PDP na Jihar Zamfara ta fannin yada labarai, Muhammad Isah, ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar zuwa jam’iyyar APC mai mulki. Isah, wanda ya yi
Tsohon Ministan Harkokin Cikin Gida kuma Sakataren Janar na Jam’iyyar African Democratic Congress (ADC), Rauf Aregbesola, ya bayyana dalilan da suka sa yake ganin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai
Masanin yada labarai kuma mai wallafa mujallar Ovation International, Dele Momodu, ya zargi jam’iyyar mai mulki ta All Progressives Congress (APC) da tilasta wa ‘yan adawa shiga cikinta. Momodu ya
Daraktan Gudanarwa na Progressive Governors Forum (PGF), Folorunso Aluko, ya bayyana cewa nan da shekarar 2027 jam’iyyar All Progressives Congress (APC) za ta karɓi gwamnonin wasu jihohi guda shida, wanda
Shugabannin kananan hukumomi shida sun bayyana goyon bayansu ga gwamnan jihar Bayelsa, Douye Diri kan sauya shekar da ya yi zuwa jam’iyar APC daga PDP. A ranar Laraba gwamnan ya
Gwamnan Jihar Bauchi kuma Shugaban Gwamnonin Jam’iyyar PDP, Bala Mohammed, ya bayyana tabbacin cewa jam’iyyar za ta dawo kan madafun iko a 2027 duk da sauya sheƙa da wasu manyan
Jam’iyyar NNPP ta bayyana rashin amincewarta da sakamakon zaben maye gurbi na mazabar Tsanyawa/Ghari a Kano, inda aka bayyana dan takarar APC a matsayin wanda ya yi nasara. Shugaban jam’iyyar
Tsohon Gwamnan Jihar Sakkwato, Sanata Aminu Waziri Tambuwal, ya bukaci ‘yan Najeriya da su hada kai domin ganin an kawar da Shugaba Bola Tinubu da jam’iyyar APC daga mulki a
Chibuike Rotimi Amaechi, tsohon gwamnan jihar Ribas kuma tsohon ministan sufuri a lokacin gwamnatin Buhari ya ce zai kayar da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu a zaben 2027 idan ya
Jam’iyyar Social Democratic Party (SDP) ta kori tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, daga cikinta tare da hana shi hulɗa da kowanne bangare na jam’iyyar na tsawon shekaru 30. A
An zabi, Nentawe Yilwatda ministan ma’aikatar jinkai da yaki da talauci a matsayin sabon shugaban jam’iyar APC na kasa. An sanar da zaben Nentawe a hukumance a ranar Alhamis a