Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya bayyana alhininsa tare da aika sakon ta’aziyya ga Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, dangane da jerin munanan rashe-rashe da suka auku a jihohin Oyo,
Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya bayyana alhininsa tare da aika sakon ta’aziyya ga Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, dangane da jerin munanan rashe-rashe da suka auku a jihohin Oyo,
Hukumar Kwastam ta Najeriya (NCS) ta amince da karin girma ga ma’aikata 1,419 masu matsayi na ƙananan jami’ai a hukumar. Haka zalika, Hukumar Kwastam ta shiyya ta Ogun 1 ta
Wutar da ta tashi a daren Laraba a kasuwar katako ta Ogbosisi da ke yankin Onitsha a Jihar Anambra ta kone kaya da dama kurmus. Wani mai amfani da dandalin
Jam’iyyar APC ta Arewacin Tsakiyar Najeriya ta ce yankin Arewaci zai goyi bayan Shugaba Bola Tinubu a zaben 2027. A cikin wata sanarwa da aka fitar ranar Litinin, bayan taro
Wata wuta mai muni ta yi kaca-kaca da kasuwa guda ɗaya tilo da ke Trademore Estate, Lugbe, Abuja, da sanyin safiyar Litinin, lamarin da ya bar mazauna unguwar cikin alhini.
Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Kasa (NDLEA) ta kama wani ɗan kasuwa ɗan Najeriya mai shekaru 59, Sylva Ezeokoli, bisa zargin safarar gram 700 na kwayoyin cocaine
Amnesty International ta bayyana cewa ƴan sanda na Najeriya sun yi amfani da karfin iko fiye da kima wajen tunkarar masu zanga-zanga a lokacin zanga-zangar #EndBadGovernance da aka gudanar daga
Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) ta bayyana cewa za ta fara ci gaba da yin rajistar masu zaɓe a duk faɗin ƙasa a farkon zangon shekarar 2025. Hukumar
Jami’an rundunar ‘yan sanda ta Jihar Anambra sun kama wani mutum da ake zargi da garkuwa da mutane, wanda ake zaton yana addabar mazauna yankin hanyar Enugwu-Ukwu a karamar hukumar
Hukumar Kididdiga ta Ƙasa wato NBS ta ce ƙarancin abinci, rashin tsaro tsadar farashi ya tilastawa gidaje da dama rage abincin da suke ci inda kaso 65 basa iya sayan
A ranar Alhamis ne rundunar ‘yan sandan shiyya ta 6 da ke Kuros Riba ta gurfanar da Adamu Ibrahim Umaru mai shekaru 48 a duniya bisa zargin yin lalata da
Firaministan kasar Indiya, Narendra Modi yayi alƙawarin bayar da tallafin tan 20 na kayan jinkai ga al’ummar da ambaliyar ruwa ta shafa a Najeriya. Modi ya yi alkawarin ne a
A ranar Alhamis, Mai Shari’a Modupe Osho-Adebiyi na Babbar Kotun Babban Birnin Tarayya da ke Abuja, ta yanke wa wani mutum mai suna Laminu Ahmed mai shekara 36 hukuncin daurin
Mai ba da shawara kan tsaro na kasa, Nuhu Ribadu, ya yi gargadin cewa hana tsaro a karkashin mulkin Shugaba Bola Tinubu ba za a lamunta ba, kamar yadda Hukumar
An bayyana cewa za a binne marigayi Babban Hafsan Sojojin Ƙasa, Laftanar Janar Taoreed Lagbaja, a Abuja ranar Juma’a mai zuwa, kamar yadda iyalinsa suka sanar. Wan marigayin, Moshood Lagbaja,
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Kwara ta sanar da cewa jami’anta sun gano kan wani direban babur din haya, Rafiu Akano, wanda aka kashe a kauyen Asunlere, Oke-Oyi, a Karamar Hukumar
Rundunar ‘Yan sandan Birnin Tarayya ta kashe wasu ‘yan fashi guda biyu yayin musayar wuta tare da kama wasu hudu a yankin Jahi na babban birnin kasa. Haka kuma, an
Wani mutum da aka bayyana sunansa a matsayin Muftau Adefalu ana zargin ya kashe tsohuwar matarsa, Yetunde Olayiwole, a yankin Sango-Ota na jihar Ogun. Rundunar ‘yan sandan jihar Ogun ta
Hedikwatar Tsaron Najeriya ta kama wani sojan ruwa mai suna A. Akila bisa zarginsa da kashe abokin aikinsa. An tura Akila zuwa sansanin Forward Operating Base Dansadua domin aikin Operation
Tarin magoya baya da kuma abokanan siyasar tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabi’u Kwankwaso ne suka halarci taron lakca da aka shirya domin bikin cikarsa shekaru 68 a duniya. Abokanai