

Jam’iyar APC ta fitar da jerin sunayen mutanen da za su yi mata takarar kujerar gwamna da mataimaki a jihohi 28 dake faɗin Najeriya a zaɓen shekarar 2027.
Jam’iyar ta bayyana haka ne a wata sanarwa da Bolaji Abdullahi mai magana da yawun ta ya fitar a ranar Juma’a.
Abdullahi ya ce jerin sunayen ya ƙunshi maza da mata waɗanda za su ɗauki tutar ADC da kuma alkawarinmu na samarwa da ’yan Najeriya jagoranci na gaske.
Ga jerin sunayen nan a ƙasa:
Abia
Gwamna: Kalu Kalu Agu
Mataimakin Gwamna: Alozie Ogadinma Darlington
Adamawa
Gwamna: Modibbo Hammantukur Ribadu
Mataimakin Gwamna: Aguwa Kevin Iliya
Akwa Ibom
Gwamna: Akpanudoedehe John James
Mataimakin Gwamna: Nsien Mkpombuk Tommy
Bauchi
Gwamna: Halliru Dauda Jika
Mataimakin Gwamna: Sama’ila Mohammed Kabir
Benue
Gwamna: Herman Iorwase Hembe
Mataimakin Gwamna: Abba John Abba
Borno
Gwamna: Babagana Buhari
Mataimakin Gwamna: Mamman Dauda
Cross River
Gwamna: Nkoyo Toyo
Mataimakin Gwamna: Okwocho Andrew Adagbor
Delta
Gwamna: Great Ogboru
Mataimakin Gwamna: Afiari Gloria
Ebonyi
Gwamna: Ukpai Mba Udeh
Mataimakin Gwamna: Onwe Daniel Ede
Enugu
Gwamna: Ocho Obodo Eze Chukwuma
Mataimakin Gwamna: Eze Arinze Christopher
Gombe
Gwamna: Bala Bello
Mataimakin Gwamna: Bala Sani Isa
Jigawa
Gwamna: Sabo Mohammed Nakudu
Mataimakin Gwamna: Musa Ya’u Balarabe
Kaduna
Gwamna: Isa Mohammed Ashiru
Mataimakin Gwamna: Kantiok Irmiya Ishaku
Kano
Gwamna: Ibrahim Ali Amin
Mataimakin Gwamna: Shehu Abdulkadir Bari
Katsina
Gwamna: Ahmad Babba Kaita
Mataimakin Gwamna: Aminu Yar’Adua Ahmed
Kebbi
Gwamna: Abubakar Malami
Mataimakin Gwamna: Zagi Musa Mohammed
Kwara
Gwamna: Zakari Mohammed
Mataimakin Gwamna: Olawuyi Julius Olayide
Lagos State
Gwamna: Gbadebo Rhodes Vivour
Mataimakin Gwamna: Gbadamosi Babatunde Olalere
Nasarawa
Gwamna: Nuhu Angbazo
Mataimakin Gwamna: Ahmed Yusuf
Niger
Gwamna: Mohammed Kpautagi
Mataimakin Gwamna: Musa Mamman
Ogun
Gwamna: Biodun Collins Ogundipe
Mataimakin Gwamna: Muraina Oluwaranti Oluyemi
Oyo
Gwamna: Taofeek Adegboyega Adegoke Adegóke
Mataimakin Gwamna: Wahab Adeniyi
Plateau
Gwamna: John Sunday Sura
Mataimakin Gwamna: Pwa Jok-Kele Chundung Bitrus
Rivers
Gwamna: Gabriel Pidomson
Mataimakin Gwamna: Okungba David Amapakaye
Sokoto
Gwamna: Manir Mohammad Daniya
Mataimakin Gwamna: Isah Bello Ambarura
Taraba
Gwamna: Abubakar Umar Tutare
Mataimakin Gwamna: Kwetishe Haruna Kwenyan
Yobe
Gwamna: Kassim G. Gaidam
Mataimakin Gwamna: Kori Lawan Mohammed
Zamfara
Gwamna: Shinkafi Bilyaminu Yusuf
Mataimakin Gwamna: Muhammad Abdulmuddalib Auwal