Rundunar sojoji da ke karkashin aikin Operation FANSAN YANMA ta yi nasarar kubutar da mutane 50 da kuma kwato shanu 32 da aka sace, bayan sun dakile wani hari da
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Rundunar sojoji da ke karkashin aikin Operation FANSAN YANMA ta yi nasarar kubutar da mutane 50 da kuma kwato shanu 32 da aka sace, bayan sun dakile wani hari da
Mai Shari’a, Jude Onwuegbuzie na babbar kotun tarayya dake Abuja ya yi watsi da bukatar da tsohon gwamnan Babban Bankin Najeriya, Godwin Emefiele ya gabatar gabansa inda ya nemi kotun
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasir El-Rufai ya ziyarci mai martaba Sarkin Kano Muhammad Sanusi II a fadarsa dake Kano a ranar Litinin. A yayin ziyarar El-Rufai na tare da
Rundunar ‘Yan sandan Jihar Sakkwato ta bayyana cafke wasu mutane da ake zargi da mallakar makamai ba bisa ka’ida ba tare da alaka da ta’addanci. Mai magana da yawun rundunar,
Wasu da ake zargin mayakan Boko Haram ne sun kashe yan bijilante 2 da kuma wasu mutane 10 masu yin ita ce a kauyen Bokko Ghide dake karamar hukumar Gwoza
Cutar baƙondoro ta yi sanadin mutuwar yara biyar a unguwar Kanawa da ke Tankarau, Dutsen Abba, a karamar hukumar Zariya ta jihar Kaduna. Hakimin unguwar Kanawa, Nasiru Yunusa, ya tabbatar
Hukumar Kula da Shige da Fice ta Amurka (ICE) ta bayyana cewa ta kora ’yan Najeriya 902 daga kasar tun daga shekarar 2019 zuwa 2024, kamar yadda rahoton shekara-shekara na
Rundunar ‘yan sandan jihar Gombe ta gurfanar da wani direban mota mai suna Usman Muhammed, wanda ya murkushe wasu mabiya addinin Kirista da motarsa yayin bukukuwan Easter da suka gudana
Shugaban jam’iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) reshen Jihar Kano, Sanata Mas’ud El-Jibril Doguwa, ya bayyana cewa jam’iyyar na shirin kiran taron gaggawa, biyo bayan ficewar wasu jiga-jiganta a jihar.
Wani fefan bidiyo da ya karade kafafan soshiyal midiya ya nuna lokacin da wani fitaccen mai yin TikTok da ake kira da suna “Disturbing” ya mutu lokacin da yake tsaka
Rundunar yan sandan jihar ta samu nasararar kubutar da wani mutum da aka yi garkuwa da shi a ranar Talata a kauyen Umuege dake yankin Awka a jihar. SP Tochukwu
Bankin Duniya ya yi hasashen cewa Najeriya za ta fuskanci karuwar talauci da kaso 3.6 cikin ɗari nan da shekarar 2027, duk da wasu ƙananan cigaba da aka samu a
Shugaban jam’iyyar APC na ƙasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana cewa wasu gwamnonin jam’iyyun adawa na shirin sauya sheƙa zuwa jam’iyyar APC kafin zaɓen 2027. Ganduje ya bayyana hakan ne
Akalla fasinjoji 19 aka bada rahoton anyi garkuwa da su a garin Jor dake kan hanyar Adoka-Naka-Makurdi a karamar hukumar Gwer West ta jihar Benue. An yi garkuwa da fasinjojin
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta bayyana cewa ta kashe fitaccen ɗan daga da ake nema ruwa a jallo a jihar, Halifa Baba-Beru, wanda ya sanu wajen kai farmaki qa
Akalla mambobi 216 na jam’iyyun PDP da NNPP sun sauya sheƙa zuwa jam’iyyar APC a karamar hukumar Gagarawa da ke jihar Jigawa. An karɓi sabbin mambobin ne a hukumance yayin
Mai ba shugaban ƙasa shawara kan harkokin tsaro, Nuhu Ribadu, ya bayyana cewa gwamnatin Bola Tinubu ta gaji gwamnati mai matuƙar rauni, musamman ta fannin tsaro. Ribadu ya bayyana hakan
Ƴan bindiga sun kashe mutane uku tare da jikkata wasu a wani mummunan hari da suka kai tashar mota dake Ilesha Ibaruba a ƙaramar hukumar Baruten ta jihar Kwara. A
Jam’iyyar PDP reshen jihar Zamfara ta musanta rade-radin da ke yawo cewa Gwamna Dauda Lawal ya sauya sheka zuwa jam’iyyar APC. Shugaban PDP na jihar, Jamil Jibo Magayaki, ya bayyana
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya dawo gida daga ziyarar aikin da ya kai a ƙasar Faransa. Tinubu ya sauka a filin jirgin sama na kasa da kasa na Nnamdi