Tsohon Ministan Sadarwa na Najeriya, Farfesa Isa Ali Pantami, ya bayyana alhininsa kan ibtila’in da ya afkawa wasu ‘yan kasuwa a kasuwar wayoyi ta Pantami, inda gobara ta kona musu
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Tsohon Ministan Sadarwa na Najeriya, Farfesa Isa Ali Pantami, ya bayyana alhininsa kan ibtila’in da ya afkawa wasu ‘yan kasuwa a kasuwar wayoyi ta Pantami, inda gobara ta kona musu
Okolie Lawrence da Akingbaso Olarenwaju yan majalisar wakilai biyu sun canza sheka ya zuwa jam’iyar APC. Tajuddeen Abbas shugaban majalisar shi ne ya sanar da sauya shekar ta su cikin
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Alhaji Sule Lamido, ya bayyana Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, a matsayin “bala’i” ga jam’iyyar PDP, yana mai kira da a gaggauta a kore shi
Gwamnatin Jihar Kano ta yi gargaɗi ga matasa masu tayar da tarzoma da tada hankali a cikin birnin, tana mai cewa ba za ta ƙara lamuntar rashin bin doka da
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya isa birnin Lagos inda zai halarci bikin cika shekara 50 na Kungiyar Tattalin Arzikin Kasashen Afrika ta Yamma wato ECOWAS. Jirgin shugaban kasar ya
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya isa birnin Lagos inda zai halarci bikin cika shekara 50 na Kungiyar Tattalin Arzikin Kasashen Afrika ta Yamma wato ECOWAS. Jirgin shugaban kasar ya
Hukumar FRSC dake kiyaye afkuwar hatsura akan titunan Najeriya ta ce fasinjoji 19 suka mutu a wani hatsarin mota akan hanyar Lokoja zuwa Obajana a jihar Kogi. Olusegun Ogungbemide mai
Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum ya ce babu wata karamar hukuma a jihar Borno da za a bari ta fada karkashin ikon yan ta’adda. Zulum ya fadi haka ne
Mutum daya aka bada rahoton ya jikkata a wata fashewar wani abu da tsakar ranar Litinin a wurin hawa motar haya dake kan babbar hanyar Mararaba zuwa Nyanya a birnin
Shugaban majalisar wakilai, Tajuddeen Abbas ya janye kudirin dokar dake neman hukunta duk mutumin da ya cancanta ya yi zabe amma ya ki yi. Abbas da kuma Daniel Ago dan
Hukumar Birnin Tarayya Abuja FCTA ta rufe ginin sakatariyar jam’iyar PDP dake Abuja kan zargin da ake yiwa jam’iyar na gaza biyan harajin kudin kasa. Ginin dake unguwar Wuse Zone
Yan bindiga sun kai farmaki rukunin gidaje na Grow Homes Estate dake Kubwa a Abuja inda suka yi awon gaba da mutane biyu. Lamarin ya faru ne a tsakanin karfe
Tsohon Sakataren Gwamnatin Tarayya (SGF), Babachir Lawal, ya bayyana cewa hadakar jam’iyyun adawa da ke kokarin kifar da gwamnatin APC mai ci ba za ta fuskanci barazana ba ko da
Rundunar yan sandan jihar, Anambra ta ce jami’anta sun lalata wata masana’antar kera boma-bomai da ake amfani da ita a matsayin sansanin mayakan IPOB a Isseke dake karamar hukumar Ihiala
Rundunar ‘yan sanda tare da hadin gwiwar masu gadi da mafarauta sun kama dagacin kauyen Guiwa da ke karamar hukumar Mashegu a jihar Neja tare da wasu mutane 13 bisa
Gwamnatin jihar Zamfara ƙarƙashin jagorancin Gwamna Dauda Lawal ta biya dukkan basussukan da gwamnatocin da suka gabace ta suka bari na biyan kuɗin jarabawa ga hukumomin WAEC da NECO, wanda
Dakarun rundunar sojan Najeriya dake aiki a rundunar Operation Fansar Yamma da take yaki da yan bindiga a yankin arewa maso yamma sun samu nasarar kashe yan bindiga da dama
Akalla mutane 30 ne suka rasa rayukansu yayin da wasu da dama suka tsere daga gidajensu, sakamakon sabbin hare-hare da aka kai kauyukan Munga da Magami da ke karamar hukumar
Kamfanin Man Fetur na Najeriya (NNPC Ltd) ya bayyana cewa daga yau Asabar, 24 ga Mayu, 2025, za a rufe Matatar Mai ta Fatakwal don gudanar da aikin gyara na
Dakarun rundunar sojan Najeriya dake karkashin rundunar samar da tsaro ta Operation Hadin Kai dake aiki a yankin arewa maso gabas sun dakile wani hari da mayakan kungiyar yan ta’adda