‘Yan sanda a Najeriya sun ce yin jima’i cikin mota a bainar jama’a ba laifi ba ne. Babban jami’in ofishin sauraren korafin jama’a na rundunar ‘yan sandan ne Abayomi
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
‘Yan sanda a Najeriya sun ce yin jima’i cikin mota a bainar jama’a ba laifi ba ne. Babban jami’in ofishin sauraren korafin jama’a na rundunar ‘yan sandan ne Abayomi
Wani mutum a jihar Niger da ake kira da suna Yakubu Chanji mai shekaru 70 dan yan kai ya auri wata yarinya yar shekara 15. Jaridar Daily Nigerian ta gano
Dan takarar shugaban kasa na Jam’iyyar PDP Alhaji Atiku Abubakar ya bayyana dalilin da ya sa ya kauracewa taron tabbatar da zaman lafiya a zaben 2019. Tsohon mataimakin shugaban kasar
Cikin mambobin kwamitin har da matar mataimakin shugaban kasa Mrs Dolapo Osinbajo Sanya uwargidan shugaban Najeriya Hajiya Aisha Buhari mukami da maigidanta ya yi a cikin daya daga cikin kwamitocin
Sojojin Najeriya sun yi ikirarin murkushe Boko Haram Wani kwamitin majalisar wakilin kasar ya ce har yanzu akwai yankunan jihar Borno da ke karkashin ikon mayakan Boko Haram. Kwamitin ya
Yanzu haka Jamâiyyar APC reshen jahar Taraba ta ce ta na mamakin yadda wasu ke nacewa lallai ilele sai an gurfanar da dan takarar ta na gwamna a zabe mai
[ Farfesa Ango Abdullahi shugaban kungiyar dattawan arewa ta Northern Elders Forum Kungiyar dattawan arewacin Najeriya da ake kira Northern Elders Forum ta sanar da janye goyon bayanta ga sake
Gabatar da kasafin kudin shekarar 2019 a majalisa, wani batu ne da ‘yan Najeriya ke jiran gani kafin babban zabe a kasar. Mika wa ‘yan majalisar dokokin kasar kudurin kasafin
Jirgin sama mai saukar angulu ya yi hatsari a gabashin Sudan, inda ya kashe gwamna da wasu jami’ai hudu. Rahotanni sun ce jirgin ya kama da wuta ne bayan da
Ministan harkokin wajen kasar Saudiyya Adel al-Jubeir ya yi watsi da bukatar Turkiyya na mika ma ta wadanda ake zargi da kisan dan jarida Jamal Khashoggi. Adel al-Jubeir ya ba
Hatsarin Mota ya fi kashe matasa a duniya. Raunikan da ake samu a hatsarin ababen hawa sun fi kisan yara kanana da matasa a duniya, in ji wani rahoton hukumar
Sanata Ahmed Aruwa ya taba takarar kujerar gwamna a Kaduna Allah Ya yi wa Sanata Ahmed Aruwa rasuwa tsohon dan majalisa tarayya daga jihar Kaduna. Aruwa wanda ya wakilci Kaduna
Tsohon shugaban mulkin soja na Najeriya Janar Ibrahim Badamasi Babangida ya gasgata wasikar da aka ce ya rubuta game da adawa da sake zaben Buhari a wa’adi na biyu. A
Ministan harkokin wajen Iran Javad Zarif ya yi suna wajen sukar Amurka Ministan harkokin wajen Iran, Javad Zarif ya ce Amurka ta mayar da yankin Larabawa wani dandalin jibge makamai.
Wani gidan mai mallakin kamfanin mai na Forte Oil dake kusa da sashen sauka da tashin jiragen sama dake zirga-zirga a cikin gida na filin jirgin saman Murtala Muhammad dake
Majalisar zartarwa ta tarayya a amince da daftarin kiyasin kasafin kudin shekara mai zuwa. Majalisar ta amince da kasafin kudin ya yin wani zama na musamman a yau da shugaban
Shugaban kasa Muhammad Buhari yaki yarda ya rattaba hannu kan gyaran dokar zabe da majalisun kasa suka yi. Ita Enang mai taimakawa shugaban kasa na musamman kan majalisar dattawa ya
Hukumar da ke yaki da masu yi wa tattalin arzikin Najeriya ta’annati, EFCC, ta gurfanar da tsohon gwamnan jihar Kebbi da ke arewacin kasar, Usman Saidu Dakingari, a gaban kotu
Wata babbar kotun jihar Kano ta yanke hukuncin cewa majalisar dokokin jihar bata da ikon bincika ko kuma gayyatar gwamnan jihar, Abdullahi Umar Ganduje bisa zargin aikata laifi da ake
Hakkin mallakar hoto Huw Evans picture agency Image caption Jam’iyyar Shugaba Muhammadu Buhari ta APC ta ce yanzu lokacin yadda farfaganda ce don cimma manufa ta Siyasa Gamayyar jam’iyyun siyasar