Wasu rahotanni na cewa mayakan kungiyar Boko Haram sun samu nasarar kwace garin Baga dake jihar Borno inda suka kafa tutarsu a garin. Wani mazaunin garin ya fadawa jaridar The
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Wasu rahotanni na cewa mayakan kungiyar Boko Haram sun samu nasarar kwace garin Baga dake jihar Borno inda suka kafa tutarsu a garin. Wani mazaunin garin ya fadawa jaridar The
Ministan harkokin cikin gida, Abdulrahman Bello Dambazau ya ce za a kara tura karin jami’an tsaro jihar Zamfara domin kawo karshen kashe-kashen da kuma lalata dukiya da ake . Dambazau
Gwamnan jihar Nassarawa a arewacin Najeriya ya bayar da shawarar cewa a bar kowace jiha ta tantance karancin albashi da za ta iya biyan ma’aikatanta. An dade ana kiki-kaka kan
Kashi biyar din ‘yan Najeriya ne kawai ke da insorar lafiya A Najeriya ayyukan da ake yi wa mutane a asibiti kadan ne ake yi kyauta, wasu lokutan ko majinyaci
Bikin Kirsimeti ga al’ummar dake kauyen Bwalakila dake Chibok ya zo musu cike da bakin ciki bayan da yan ta’addar kungiyar Boko Haram suka kai hari kan kauyen. Harin na
Wasu yan bindiga a ranar Talata sun yi garkuwa da mutane 15 tare da kashe wasu biyu a garin Mangwaro dake kan iyakar jihohin Kaduna da Niger. Jaridar Daily Trust
Hakkin mallakar hoto Getty Images Rundunar sojin Najeriya ta ce sojoji 13 da dan sanda daya ne suka hallaka sanadiyyar wani kwantan-bauna da mayakan Boko Haram suka yi musu a
Kakakin rundunar ‘yan sandan jihar Kano Magaji Musa Majiya ya ce ‘yan sanda sun kama mutumin da akae zargi da kisan Rundunar ‘yan sandan jihar Kano a arewacin Najeriya ta
Buhari ya tura babban hafsan sojin sama zuwa Zamfara da Sokoto Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya yi Allah wadai da kashe-kashen mutane da aka yi a kananan hukumomin Birnin Magaji
Mayakan kungiyar Boko Haram sun kai hari kan kauyen Makalama dake mazabar Gatamwarwa a karamar hukumar Chibok dake jihar Borno. Harin na zuwa ne kasa da wata biyu da yan
Al’ummar jihar Zamfara a arewacin Najeriya na gudanar da zanga-zanga domin nuna damuwa da yawaitar kisan rayuka da ake yi a sassan jihar. Ana gudanar da zanga-zangar ne a karamar
Dattawan Jihar Kano Sun Bukaci Yan Sanda Su Binciki Gwamna Ganduje Wasu Dattawa a jihar Kano sun yi kira da babbar murya ga gwamna Abdullahi Umar Ganduje da ya fito
Mataimakin shugaban Najeriya Yemi Osinbajo ya ce mulki zai dawo yankinsu na kudu maso yamma idan Buhari ya kammala wa’adinsa na biyu. A yayin da yake yakin neman zabe a
Hakkin mallakar hoto Getty Images Dan wasan Real Madrid, Toni Kross shi ne na daya a yawan lashe kofin Zakarun nahiyoyin duniya a kungiyar, inda yake da biyar jumulla. Dan
An dauki lokaci kasashen kungiyar ECOWAS na tattauna yadda za su samar da kudin bai-daya kamar irin tsarin na Tarayyar Turai. Sai dai wasu na ganin ana ta jan kafa
Wasu ‘yan bindiga sun kashe akalla mutum 15 a kauyen Magamin Diddi cikin yankin karamar Hukumar Muradun ta jihar Zamfara. Bayanai sun ce ‘yan bindigar sun auka kauyen ne bayan
Hukumar Kwastam ta Najeriya ta kama buhunan shinkafa mai nauyin 50kg guda 8413 da kuma galan din mai mai nauyin lita 25 guda 524, a wani kauye dake jihar Kwara.
Rikicin siyasar Togo na cikin batutuwan da suka mamaye taron Shugabannin kasashen Kungiyar bunkasa tattalin arzikin kasashen Afrika ta yamma, wato ECOWAS na gudanar da wani taron yini daya a
Wata fitacciyar ‘yar siyasa kuma jigo a jam’iyyar APC mai mulki, Hajiya Naja’atu Mohammed ta ce babu gaskiya cikin yaki da gwamnatinsu ke yi da cin hanci da rashawa. Hajiya