A farkon makon Satumba aka rufe kasuwar saye da sayar da ‘yan kwallon kafa ta nahiyar Turai, musammam Italiya da Faransa da Jamus da kuma Spaniya. Sai dai tun ranar
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
A farkon makon Satumba aka rufe kasuwar saye da sayar da ‘yan kwallon kafa ta nahiyar Turai, musammam Italiya da Faransa da Jamus da kuma Spaniya. Sai dai tun ranar
Image caption Hibatullah Akhundzada, tsohon shugaban kotunan Taliban, shi ne sabon shugaban kungiyar a Afghanistan, Kungiyar Taliban ta mayar da martani kan matakin Shugaba Trump na yin watsi da yarjejeniyar
Hakkin mallakar hoto AFP Hukumomi a arewacin Burkina Faso sun ce an kashe mutane akalla 29 a wasu hare-hare daban guda biyu da ake zargin Musulmi masu ikirarin Jihadi ne
Hakkin mallakar hoto Getty Images Kyaftin din tawagar Real Madrid Sergio Ramos ya cika shekara 14 a Santiago Bernabeu. Dan wasan mai tsaron baya an gabatar da shi gaban magoya
Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption Ibrahim Boubacar Keita ya kama mulki a watan Satumba na 2013, tare da alkawarin hada kan kasar bayan rikice-rikice daban-daban. An samu gagarumin
Shugaban Zimbabwe na farko bayan ta sami ‘yancin kai Mista Robert Mugabe ya mutu yana da shekara 95. Iyalansa sun sanar da BBC cewa ya mutu ne bayan wata jinya
Hakkin mallakar hoto Getty Images Najeriya za ta kasance kasar farko da ta karbi yara marayu masu alaka da mayakan kungiyar ‘yan ta-da-kayar-baya ta IS a Afirka. Kamfanin dillancin labaran
An fara wallafa labarin ranar 12 ga watan Agustan 2017 Hakkin mallakar hoto AgResearch Lokacin da wani manomi a yankin Otago na kasar New Zealand ya ga wata irin dabba
Hakkin mallakar hoto AFP Image caption Ba wannan ne karo na farko da ake samun irin wadannan rikice-rikicen kin jinin baki a Afirka ta Kudu ba An yi wa ‘yan
Hakkin mallakar hoto Reuters Zakaran da aka maka a kotu a kasar Faransa ya yi nasara bayan da kotun ta kammala shai’ar kararsa da aka kai cewa yana damun makwabta
Image caption Ambaliyar ruwa na datse hanyoyi da janyo asarar dukiya A jihar Jigawa ta Najeriya, mahukunta sun dukufa wajen kididdigar asarar da ambaliyar ruwa ta haddasa a wasu sassan
Hakkin mallakar hoto Getty Images Wani mutum da ke daf da angwancewa ya shiga cikin halin ni ‘yasu bayan ya gano cewa bera ya cinye kudaden da ya dade yana
Hakkin mallakar hoto PA Media Image caption Firai minista Boris Johnson na jawabi a gaban fadar gwamnatin Birtaniya ‘Yan jam’iyyar Conservative mai mulkin Birtaniya da na bangaren adawa sun kayar
A daren Asabar din ta gabata ne, ‘yan bindiga dauke da manyan bindigogi suka harbi Maigarin Yandaka, da ke cikin Karamar Hukumar Batsari, Alhaji Shehu Iliyasu. Inda suka harbe shi
WASHINGTON DC — A makon jiya ne gwamnatin Lagos ta kama tare da tsare wasu ‘yan jihar Jigawa su 121 da suka tafi ci rani Lagos, a dai-dai lokacin da
WASHINGTON, DC — Gwamnatin jihar Legas ta yi watsi da wani rahoto da wani sashen bincike da bin diddigi na mujallar tattalin arziki ta Landon, mai suna Economist Intelligence ta
Hakkin mallakar hoto Reuters ‘Yan sanda sun ce wani harin bindiga da a aka kai a jihar Texas ta Amurka ya yi sanadiyyar mutuwar mutum 5 da kuma raunata wasu
Hakkin mallakar hoto AFP Image caption Omar al-Bashir na halartar zaman kotun ne a cikin keji A yayin zaman shari’ar alkalin kotun da aka gabatar da tsohon shugaban na Sudan,
Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption An kama Khalid Sheikh Mohammad a Pakistan a shekara ta 2003 An tsayar da ranar fara shari’a ga mutane biyar da suka hada
Hakkin mallakar hoto TWITTER Image caption Babban Bankin Najeriya bai sa wa mutane wa’adin kin karbar kudi ba a tsakaninsu, illa ya hana bankuna ba wa jama’a tsoffin kudin ne