Rahotanni sun nuna cewa wasu da ake zargin ‘yan dabar siyasa ne sun cinna wa wata shahararriyar ‘yar siyasa a Kogi wuta ranar Litinin. Wasu jaridun Najeriya sun ruwaito cewa
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Rahotanni sun nuna cewa wasu da ake zargin ‘yan dabar siyasa ne sun cinna wa wata shahararriyar ‘yar siyasa a Kogi wuta ranar Litinin. Wasu jaridun Najeriya sun ruwaito cewa
Hakkin mallakar hoto Getty Images Tsohon dan wasan Najeriya John Obi Mikel ya bayyana Eden Hazard a matsayin malalacin dan wasan da bai taba gani ba a kwallon kafa. Obi
Hakkin mallakar hoto Met Police (BBC Hausa) Har yanzu ba bu cikakken bayani kan mutumin da ya makale a jikin taotin jirgin kamfanin Kenya Airways da ke kan hanyarsa ta
Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption Shugaban jam’iyyar PDP na Najeriya Jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a Najeriya ta gargadi hukumar zabe mai zaman kanta ta kasar INEC da
A jihar Kogi da ke arewa ta tsakiyar Najeriya, ana ci gaba da dakon sakamakon zaben gwamna, wanda rikici ya dabaibaye. Masu sa-ido kan zabe sun yi zargin cewa an
Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption Barack Obama ya ce “Babu Ba’amurken da ke son ganin an rusa tsarin rayuwarmu baki daya domin yin gyara.” Toshon shugaban Amurka Barack
Photo: Nasiru Adamu El-Hikaya (VOA) Sharerren dan kasuwa Alhaji Aminu Alhassan Dantata ya jagoranci gagarumin taron kaddamar da kwamitin kafa jami’ar Assalam ta Jibwis a masarautar Hadejia jihar Jigawa kan
Akwai wasu bayanan da ba na gaskiya ba da ke kai komo a shafukan sada zumunta dangane da al’aurar mata, kuma wata mace ta dauki gabarar gyara irin wannan tunanin.
Hakkin mallakar hoto Reuters (BBC Hausa) Lionel Messi ya ci wa Argentina kwallo daya, da ta bata damar doke abokiyar hamayyarta wato Brazil, a wasan sada zumunta da suka buga
Hakkin mallakar hoto AFP Israila ta kaddamar da sabbin hare-hare kan mayakan Falasdinu bayan da aka samu sabbin hare-haren roka daga Gaza kwana daya bayan cimma yarjejeniyar tsagaita wuta. Kafafen
Hakkin mallakar hoto Quality Sport Images Image caption Har ila yau Argentina za ta kara da Uruguay a birnin Tel Aviv a ranar Litinin Lionel Messi na cikin tawagar da
Hakkin mallakar hoto Behnaz Hosseini Image caption Wurin bautar na yankin Kermanshah da ke yammacin Iran. Iddinin Yarsan ya samo asali ne tun karni na 14th ko 15th Century, ya
Mutum 13 ne suka rasa rayukansu wasu 10 kuma suka ji raunuka a wani hatsarin mota da ya faru a kan hanyar Legas zuwa Ibadan a ranar Laraba. Kamfanin dillancin
A yayinda kasashen Nijer, Benin da Najeriya ke shirin tattauna hanyoyin sake bude iyakokin Najeriya a yau Alhamis, 14 ga watan Novemba, a Abuja babban Birnin Tarayyar Najeriya, gwamnatin Jamhuriyar
Hakkin mallakar hoto Getty ImagesImage caption Oshiomole bai ce komai ba game da dakatarwar Jam’iyyar APC reshen jihar Edo ta dakatar da shugaban jam’iyyar na kasa Comrade Adams Oshiomole. Shugabannin
Hakkin mallakar hoto Getty Images Manchester United na shirin fitar da kudi fan miliyan 70 domin sake sayo dan wasan Crystal Palace Wilfried Zaha, mai shekara 26, wanda ya kasance
Hakkin mallakar hoto AFP Image caption Pneumonia na yin kashe yara a duk kasa da dakika 39 a duniya Wani rahoton Majalisar Dinkin Duniya ya ce a kowacce shekara cutar
WASHINGTON DC — Wadannan mutane sun hada ne da limamin wani cocin Living Faith Church dake a Maiduguri, Fasto Moses Oyeleke da wani dan uwansa da aka yi garkuwa da
Image caption Kungiyar al’ummar Zuru mazauna Kaduna ta tabbatar da sace wasu ‘ya’yanta malaman jami’a guda biyu, inda ta ce masu garkuwar sun bukaci sai an biya kudin fansa kafin
Duk da kokarin da wasu gwamnatoci da kungiyoyi ke yi game da maganar magance almajiranci a Najeriya wasu Malaman makarantun allo sun ce gwamnati ta baro shirin tun rani, game