Hakkin mallakar hoto PA Media Real Madrid ta so ta biya Maurinho fam miliyan 12 domin ya jira idan ya gama aikinsa ya karba ba tare da ya karbi aiki
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Hakkin mallakar hoto PA Media Real Madrid ta so ta biya Maurinho fam miliyan 12 domin ya jira idan ya gama aikinsa ya karba ba tare da ya karbi aiki
Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption Canjaras shida United ta yi a kakar bana Manchester United ta kara yin canjaras da Aston Villa 2-2, wanda shi ne na shida
Hakkin mallakar hoto Reuters Watford za ta yi zama ranar Lahadi da nufin bayyana sallamar mai horar da ‘yan wasanta Quique Sanchez Flores a karo na biyu. (The Athletic) Tsohon
Hakkin mallakar hoto Buhari Sallau Najeriya da Iran sun amince su kulla kawance a fannin amfani da iskar gas da kasuwanci da zuba jari da kuma inganta harakar noma da
Hoton wasu gawarwaki Photo: Citizen journalist An samu arangama tsakanin Makiyaya da Manoma a garin Rumjin Kalmalao da ke cikin karamar hukumar Illela ta jahar Sokoto, mai tazarar kilomita biyu
Ga duk wanda ya san harkar fina-finai ta Kannywood da dadewa, to ya san Saima Mohammed, fitacciyar ‘yar wasan fim, amma a shekarun baya-bayan nan jarumar ta bace bat. A
Hakkin mallakar hoto Getty Images Shuwagabannin kulob din Arsenal sun ce za a sha wahala kafin a iya shawon kan manyan ‘yan wasan kungiyar, matsawar Unai Emery ya ci gaba
Hakkin mallakar hoto AFP Image caption A shekarar 2013, Faransa ta tura dubban dakarunta Mali bayan da masu da’awar jihadi suka kwace wasu manyan yankunan arewacin kasar Sojojin Faransa 13
Hotuna: Yadda sarkin Hausawan Turai ya nada hakimansa – BBC News Hausa Image caption Sarkin Hausawan Turai, Alh Sirajo Jan Kado ya nada hakimai takwas a masarautarsa da ke Paris
Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption Wasan farko kenan da Jose Mourinho ya jagoranta tun bayan da ya karbi ragamar Spurs Mourinho ya ci wasansa na farko da ya
Hakkin mallakar hoto RSUP M DjamilImage caption An dauki bidiyon yadda ‘yan tasi da baburan suka mamaye asibitin ‘Yan tasi da babura sun cika wani aibiti Indonesiya a wani mataki
Wannan makala ce da muka yi bayan da muka bukaci ku aiko tambayoyinku kan Sheikh Dahiru Usman Bauchi. BBC ta tattauna da Sheikh domin bayar da amsar tambayoyin naku. Shiekh
Hakkin mallakar hoto Reuters ‘Yan siyasa a jam’iyya mai mulkin kasar Habasha ta People’s Revolutionary Democratic Front sun amince da wani shiri na kafa wata sabuwar jam’iyyar siyasa Firai minista
Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption Dubun-dubatar Yadudawa ne ke zaune a Yammacin Kogin Jordan Shekara da shekaru zaman da Yahudawa ‘yan kama wuri zauna ke yi a mazaunin
Image caption Netanyahu ya ce ba zai yi murabus daga mukaminsa ba Atoni janar na Isra’ila ya samu Firai Minista Benjamin Netanyahu da laifin cin hanci da rashawa da kuma
Image caption Rashin internet ya shafi rayuwar ‘yan kasar, musamman matasa Kasashen duniya sun fara nuna damuwa kan daukewar internet a kasar Iran, a dai-dai lokacin da aka shiga kwanaki
Hukumar ‘yan sandan kasa da kasa watau Interpol ta damke tsohon ministan shari’ar Najeriya bisa zargi sa da hannu a wata badakalar cin hanci kan danyen mai na fiye da
Hakkin mallakar hoto Buhari Sallau Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya bayyana damuwa kan rashin ganin sakamakon a-zo-a-gani daga dumbin kudaden da ‘yan majalisun tarayya suka kashe don ayyukan mazabu fiye
(VOA Hausa) Wannan a cewar shugaba Buhari, zai taimaka ainun wajen magance matsalar tsaiko da ake samu a shari’o’in cin hanci da rashawa a kotunan kasar. Buhari ya yi wannan
Image caption An kai bindigar otu makare da harsashi a ciki ‘Yan sanda a Afirka ta Kudu sun ce wata lauya ta gamu da ajalinta, a lokacin da harsashi ya