Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption Toni Kroos yana da kwantiragin zama a Real Madrid har zuwa ranar 30 ga watan Yuni na 2023 Mai yuwuwa Real Madrid ta
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption Toni Kroos yana da kwantiragin zama a Real Madrid har zuwa ranar 30 ga watan Yuni na 2023 Mai yuwuwa Real Madrid ta
Kimanin shekaru shida kenan da aka sace ‘yan matan a garin Chibok da ke arewa maso gabashin Najeriya a wani samame da ‘yan ta’addan Boko Haram suka kai a makarantar
Wani jirgi mallakar rundunar sojin Sudan ya yi hatsari a Yammacin Darfur, inda a kalla mutum 18 suka rasa rayukansu, ciki har da yara hudu. Jirgin dai ya yi hatsari
Hakkin mallakar hoto Getty Images Ana hasashen cewar sabuwar shekara ta 2020 za ta zama ta musamman ga Lionel Messi na Barcelona dan kwallon tawagar Argentina. Shekara ce da ake
Hakkin mallakar hoto @AISHAMBUHARI Tun a farkon shekarar 2019, uwar gidan shugaban Najeriya Aisha Buhari ta karyata wasu rahotanni da suka ce ta yi Allah wadai da dakatar da Walter
Hakkin mallakar hoto Getty Images Kungiyar Borussia Dortmund ta dauki Erling Braut Haaland daga Red Bull Salzburg. Dormund ta cimma yarjejeniyar fam miliyan 17.1, kudin kunshin kwantiraginsa ta barin Red
Hakkin mallakar hoto Getty Images Kungiyar Monaco ta sanar da daukar Roberto Moreno a matsayin sabon kocinta, domin maye gurbin Leonardo Jardim. Jardim ya lashe kofin Ligue 1 da Monaco
Kasar Ghana ce kasa ta tara da ta shiga sahun kasashen da suka bayyana aniyar su ta fara amfani da kudin Eco Ghana ta sanar da kudirinta na shiga sahun
Hakkin mallakar hoto Getty Images Yanzu shekara 40 ke nan da wani malami mai kwarjini da mabiyansa suka kwace ikon Masallacin Ka’aba da ke Makkah da bakin bindiga. Lamarin ya
Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption Yanzu Liverpool ta bayar da tazarar maki 13 Liverpool ta kammala shekarar 2019 cikin jagorancin teburin Premier da maki 13 sakamakon nasarar da
Hakkin mallakar hoto Reuters Image caption ‘Yan sanda sun killace wurin da abin ya faru a kusa da cocin synagogue Wani mutum dauke da adda ya kafta wa akalla mutum
Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption Akalla mutum 22 aka kashe a harin El Paso a Texas a watan Agusta Wasu alkalumman bincike daga bayanan da aka tattara a
Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption Ibrahimovic ya taba buga wa AC Milan wasa na shekara biyu Tsohon dan wasan gaban kasar Sweden da Manchester United Zlatan Ibrahimovic ya
An yanke wa fitaccen mai wallafa bidiyo a shafin YouTube dan Morocco hukuncin zaman kaso na shekara 4 da tarar dala 4,000, bayan an same shi da yin kalaman batanci
WASHINGTON, D.C — Ministan shari’a kuma Antoni janar din gwamnatin tarayyar Najeriya, Abubakar Malami ya musunta zargin cewa gwamnati tana yiwa tsohon mai bada shawara a kan tsaron kasa, Sambo
Image caption Burkina Faso na fuskantar hare-haren ta’addanci sosai daga kungiyoyi Bayanai na kara fitowa kan harin da ‘yan bindiga suka kai a Burkina Faso da ya kashe gwamman fararen
Gwamnatin Najeriya ta bayar da umarnin sakin tsohon mai ba da shawara kan tsaro na kasar, Kanal Sambo Dasuki da Omyele Sowore mai jaridar Saharareporters. Ministan shari’a na Najeriya, Abubakar
Hakkin mallakar hoto Buhari Sallau Fadar shugaban Najeriya ta sake jaddada cewa Shugaba Buhari ba ya da wata aniya ta zarcewa a matsayin shugaban kasa a karo na uku. Wata
— VOA Hausa Kama daga shataletale, watau round about zuwa bankuna makarantu da kuma wasu wuraren hada hadar jama’a tuni suka sha kwalliya don bukukuwan kirsimeti da kuma na sabon
Hakkin mallakar hoto Getty Images Dan wasan Arsenal, Bukayo Saka wanda ya cancanci ya buga wa tawagar kwallon kafa ta Najeriya da ta Ingila tamaula ya ce ya rasa wadda