Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Muhammad Sa’ad Abubakar na III ya ce sai ranar Lahadi za a yi Sallar Idi a Najeriya sakamakon rashin ganin jaririn watan Shawwal a kasar. A
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Muhammad Sa’ad Abubakar na III ya ce sai ranar Lahadi za a yi Sallar Idi a Najeriya sakamakon rashin ganin jaririn watan Shawwal a kasar. A
Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption ‘Yar kwallon Najeriya Asisat Oshoala da ke taka leda a Barcelona Tauraruwar ‘yar kwallon Najeriya kuma ta ƙungiyar mata ta Barcelona, Asisat Oshoala
Hakkin mallakar hoto Getty Images Dan kwallon Watford Adrian Mariappa ya ce yana daga cikin mutum uku da ke dauke da cutar korona a kulob din. A ranar Talata ne
Majalisar Wakilan Najeriya ta kaddamar da bincike game da wasu ‘yan kasar China da gwamnati ta kai kasar a watan jiya da sunan taimaka wa bangaren kiwon lafiya wajen yaki
Hakkin mallakar hoto BBC/NHU Image caption Wani marayan biri a maƙale kan bishiya da mai kula da shi Yayin da duniya ke fama da dokar kulle, wasu matasa a wani
Gwamnatin Tarayya ta nuna rashin gamsuwar ta da yadda ake samun sabani tsakanin matakan da take dauka kan yaki da Corona virus da kuma matakan da wasu jihohi ke dauka
VOA Hausa — Gwamnatin Najeriya ta yi kira ga masana kimiyya da masu ruwa da tsaki da su gaggauta yin bincike domin gano maganin cutar coronavirus a cikin gida. Sakataren
Hakkin mallakar hoto Reuters Dan wasan Faransa Kylian Mbappe ba zai tunzura ya bar Paris St-Germain a bazara ba saboda tasirin da cutar korona ta yi a harkokin samun kudin
Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption Yawan mata masu zuwa awo ko renon ciki ya ragu daga miliyan 1.3 zuwa dubu 655 Ministan Lafiya na Najeriya ya ce kimanain
WASHINGTON DC — Hukumar EFCC ta gurfanar da mutanen biyu ‘yan asalin kasar China gaban kotu ne akan zargin aikata laifuka biyu da suka hada da bayar da toshiyar baki
Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption Alli ya buga wa tawagar Ingila a gasar kofin duniya has 37 England caps and was part of his country’s squad at the
Hakkin mallakar hoto @officialEFCC Hukumar da ke yaki da masu yi wa tattalin arzikin Najeriya ta’annati, EFCC, ta ce ta kama wasu ‘yan kasar China biyu bisa zargin bai wa
Hakkin mallakar hoto Getty Images Fargabar kamuwa da cutar korona a tashoshin ababen hawa ta taimaka wajen bunkasa hawa kekuna zuwa wuraren aiki. An samu bunkasar bukatar keke da kashi
Dan wasan Arsenal Mesut Ozil, mai shekara 31, ba zai bar kungiyar a bazara ba inda ya ce zai ci gaba da yin bakin kokarinsa har karshen kwangilarsa.(Fanatik, via Football
Newcastle za ta kashe euro 80m domin dauko dan wasan Barcelona da Brazil Philippe Coutinho idan shirinsu na son dauko shi ya tafi yadda ya kamata. Yanzu haka dan wasan
Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption PDP ta zargi APC da sace kudin da aka karbo a wurin Abacha a baya Zargin da PDP, babbar jam’iyyar hamayya a Najeriya
A jihar Neja, wadansu mutane da aka killace a cibiyar kula da wadanda ake yi wa gwaje-gwaje don tantance ko sun harbu da cutar coronavirus sun tada bore don nuna
Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption Aaron Ramsey and Paul Pogba Jaridar Express ta rawaito cewa Manchester United tana son dauko dan wasan Juventus da Wales Aaron Ramsey, mai
A yayin da aka fara aiki da sausaucin dokar hana fita da Gwamnatin Najeriya ta yi a jihohi uku da aka fara samun bullar cutar coronavirus, an sami karancin bin
Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption Barcelona tana ta daya a teburin La Liga da tazarar maki biyu tsakaninta da Real Madrid Ranar Laraba Barcelona za ta gwada ‘yan