Sai dai ko baya ga taron kolin kan ilimi, Shugaba Buhari mai shekaru 78 a duniya zai gana da likitansa domin duba lafiyarsa kamar yadda wata sanarwa ta fadar shugaban
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Sai dai ko baya ga taron kolin kan ilimi, Shugaba Buhari mai shekaru 78 a duniya zai gana da likitansa domin duba lafiyarsa kamar yadda wata sanarwa ta fadar shugaban
ABUJA, NIGERIA. — A cikin mutane hudu da yan bindigan suka halaka, uku daga cikin su raunin harbin bindiga ya yi sanadiya mutuwarsu inda yan bindigan suka yiwa dayan matashin
Rundunar sojin sama ta Najeriya, ta ce wani sojanta ya kubuta bayan da ‘yan bindiga suka budewa jirgin da yake ciki wuta yayin da yake aikin yakar ‘yan fashin daji.
Wannan shi ne karo na biyu da mahajjata ke gudanar da aikin a yanayi na corona, sanye da takunkumi da kuma bayar da tazara domin tabbatar da bin matakan kariya
A wannan Litinin a Ingila ake janye kusan daukacin matakan da aka saka na yaki da yaduwar annobar cutar coronavirus. Wannan mataki zai haifar da walwala gami da rashin fuskantar
Asalin hoton, Alamy Wani matashi mai suna Max Selwood, mazaunin Landan mai shekara 23 ya yi fice a manhajar TikTok, amma ba kamar abin da aka saba gani ba na
Kwamitin da shugaban kasa ya kafa don yaki da cutar coronavirus, ya nemi jihohi shida hade da babban birnin tarayya na Abuja, da su zauna cikin shirin kar-ta-kwana saboda yaduwar
Asalin hoton, Getty Images Bayanan hoto, Dubban mutane ne hare-haren masu ikirarin jihadi suka tilasta rabawa da muhallansu Majalisar Dinkin Duniya ta yi kira ga Tanzania da ta daina tilasta
Manyan motocin safa-safa ne su ka kawo maniyatan babban masalacin birnin mai tsarki inda suka fara da Dawafi, sai dai mutane dubu shida ne aka amince su yi dawafin a
Dakarun gwamnatin Afghanistan sun kwace yankin iyakar kasar mai muhimmancin da kasar Pakistan daga hannun tsagerun kungiyar Taliban masu dauke da makamai. Kamfanin dillancin labaran Reuters ya ruwaito halaka mai
VoA Hausa— Shugaban kungiyar IPOB da ke fafutukar ballewa daga Najeriya Nnamdi Kanu, ya nemi kotu ta mayar da shi gidan yarin Kuje da ke Abuja, babban birnin kasar. A
Kyaftin Lionel Messi ya lashe Copa America da Argentina da hakan ya kawo karshen shekara 28 da kasar ta kasa daukar babban kofi a fannin tamaula. Ranar Asabar Argentina ta
Wadda ta lashe kofin La Liga, Atletico Madrid ta kammala daukar Rodrigo de Paul daga Udinese kan kwantiragin kaka biyar ta tamaula. Sai dai Atletico ba ta fayyace kudin da
ABUJA, NIGERIA. — Darurruwan mabiya addinin Islama a kafaffen yanar gizo na cigaba da bayyana mabanbantan ra’ayoyinsu kan sautin muryar fitaccen malamin nan, Sheik Abduljabbar Nasiru Kabara, da ya nemi
By Geeta Pandey BBC News, Delhi Asalin hoton, Hana Khan Bayanan hoto, Hana Khan matukiyar jirgin sama ce wadda aka yi gwanjonta ta intanet a Indiya ba tare da saninta
Asalin hoton, Getty Images Real Madrid ta yi nasarar cin Fuenlabrada a wasan sada zumunta na farko da kungiyar ta yi don tunkarar kakar da za a fara daga watan
Firaminstan Habasha Abiy Ahmed ya lashe zaben ‘yan majalisun dokokin da aka gudanar a kasar da gagrumin rinjaye kamar yadda hukumar zaben kasar mai zaman kanta ta bayyana. Hukumar zaben
Asalin hoton, Getty Images Rahotanni daga arewacin babban birnin Iran na Tehran na cewa an ji wata kara mai karfin gaske, ta fashewar wasu abubuwa da ba a kai ga
Efeanyi Ejiofor yace yana da kwararun shaidu da zai gabatar wa Kotun Shari’a ta Duniya game da take hakkin Nnamdi Kanu. Duk yunkurin Muryar Amurka to samo martani nan take
Sojojin Najeriya tara sun ji raunuka daban-daban bayan da daya daga cikin motocin da suke ciki ta yi hatsari a garin Maiduguri da ke jihar Borno a arewa maso gabashin