Asalin hoton, Getty Images Bayanan hoto, ronaldo ya ci kwallo biyar a wasa takwas da ya buga wa Manchester United a bana Sir Alex Ferguson ya ce ya kamata a
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Asalin hoton, Getty Images Bayanan hoto, ronaldo ya ci kwallo biyar a wasa takwas da ya buga wa Manchester United a bana Sir Alex Ferguson ya ce ya kamata a
Asalin hoton, Getty Images Abinci wani sinadari ne da ke da matukar amfani ga bil adama wanda rayuwa ba za ta yiwuwa ba idan ba ka cin abinci musamman mai
Asalin hoton, Getty Images Dandalin sada zumunta na Twitter, wanda a halin yanzu aka dakatar da shi a Najeriya, ya ce yana fatan za a ba shi damar ci gaba
ABUJA, NIGERIA — Tsohon na hannun daman shugaban kungiyar IPOB mai fafutukar kafa kasar Biyafara Nnamdi Kanu, wato Uche Okafor-Mefor, ya zargi ‘yan kungiyar ta IPOB da kisan Dr. Chika
Asalin hoton, Getty Images Karim Benzema ya zama na hudu a jerin wadanda ke kan gaba a cin kwallaye a Champions League. Dan wasan tawagar Faransa shine ya ci wa
A yayin taron hadin gwiwa da sarakunan gargajiyar yankin da ya gudana a jihar Kaduna, gwamnonin arewacin Najeriya 19 suka bayyana matsayarsu game da batun tsarin karba-karba da wajibcin maida
Asalin hoton, Getty Images Manchester City ta ziyarci Paris St Germain, domin buga wasa na biyu na cikin rukuni a Champions League ranar Talata. Wannan shine wasa na shida da
Asalin hoton, OTHERS Juventus na shirin sayar da dan wasanta na tsakiya dan Wales Aaron Ramsey, mai shekara 30 a watan Janairu, inda West Ham da Everton da Newcastle suke
ABUJA, NIGERIA — Tun lokacin da gwamnatin Najeriya ta yi ikirarin cewa ta sami gano wadanda ke daukar nauyin kungiyar ‘yan ta’adda ta Boko Haram, ‘yan kasar suka kosa su
Sojojin Najeriya sun shafe shekaru suna yaƙi da Boko Haram a Najeriya Ana ci gaba da samun karuwar mayakan Boko Haram da ke tuba da mika wuya kuma ake karbarsu
Asalin hoton, Getty Images Real Mallorca ta ziyarci Real Madrid, domin buga wasan mako na shida a gasar La Liga ranar Laraba. Tuni kocin Real Madrid, Carlo Ancelotti ya bayyana
Akwai masu ra’ayin cewa FIFA na son yin garambawul din ne da nufin samun ƙarin kudin shiga Hukumar ƙwallon ƙafa ta duniya FIFA na shirin gudanar da wani zama ta
Asalin hoton, Reuters Bayanan hoto, Cristiano Ronaldo ya ci kwallo shida a karawa takwas da West Ham Manchester United ta je ta doke West Ham United da ci 2-1 a
VOA Hausa — Wasu matasa a karamar hukumar Tangaza da ke jihar Sokoto a arewa maso yammcin Najeriya, sun kashe wasu mutane da ake zargin cewa ‘yan bindiga ne. Rahotanni
VOA Hausa — Rahotanni daga Najeriya na cewa tsohon mataimakin gwamnan babban bankin Najeriya CBN, Dr. Obadia Mailafia ya mutu. Shekarunsa 64. Kafafen yada labaran Najeriya da dama sun ruwaito
Asalin hoton, Getty Images Manchester United na shirin sayar da ‘yan wasanta bakwai a watan Janairun 2022, idan an bude kasuwar ‘yan kwallo ta Turai. Ranar 1 ga watan Janairun
Daga Magdi Abdelhadi North Africa analyst Asalin hoton, AFP Jam’iyyar siyasa mai kishin Islama a Moroko wadda ke shugabantar kasar ta sha kashi a zaɓukan da aka yi a kasar
VOA Hausa Tsohon ministan sufurin jiragen sama na Najeriya a zamanin mulkin Olusegun Obasanjo, Femi Fani-Kayode ya koma jam’iyyar APC mai mulki, in ji kakakin shugaba Buhari, Femi Adesina. Shugaban
Rahotanni daga jihar Yobe da ke Arewa maso gabashin Najeriya sun bayyana cewa wani jirgin saman yaki mallakar rundunar sojin saman kasar ya kai wani harin bam a kauyen Buhari,
Asibitin masu fama da matsalar kwakwalwa na Dawanau da ke jihar Kano a arewacin Najeriya ya ce Abduljabbar Kabara ba shi da matsalar kwakwalwa. A ci gaba da zaman sauraren