Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta ce nan ba da jimawaba za ta samu nasarar kubutar da daliban Islamiyyar Salihu Tanko da aka sace a jihar Neja da ke hannunun ‘yan
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta ce nan ba da jimawaba za ta samu nasarar kubutar da daliban Islamiyyar Salihu Tanko da aka sace a jihar Neja da ke hannunun ‘yan
An gudanar da taron tunawa da dakarun sojin Najeriya da suka mutu a fagen daga
“Yanzu har shigar burtu suke yi, su yi shigar mata su saka hijabi, su shiga gari su labe. Kullum abin da ke faruwa kenan.” In ji Isa Ambarura. A Najeriya duk
Aminu Baba wani fitaccen mai sayar da motoci a Aminchi Motors dake Gusau ya fada hannun jami’an yan sanda inda ya bayyana musu irin munanan ayyukan da ya ke yi.
Gwamnan ya bayyana hakan ne yayin da Kwamitin Majalisar Dattawan Najeriya da ke kula da sha’anin sojin kasar ya ziyarce shi a Maiduguri. Gwamnan jihar Borno Farfesa Babagana Umara Zulum
Wani sabon rahoto da cibiyar nazarin dimukurdiyya da ci gaban kasa ta CDD ta fitar ya bankado yadda shugabanin sojojin Najeriya suka yi dumu dumu a harkar cin hanci na
Wasan da aka buga tsakanin kasar Mali da Tunisia a gasar cin Kofin Kasashen Nahiyar Afrika ya bar baya da kura bayan da alkalin wasa Janny Sikazwe ya tashi wasan
Rikicin shugabanci a jam’iyyar APC mai mulki a jihar Kebbi da ke arewa maso yammacin Najeriya ya ƙara ƙamari, bayan da tsohon gwamnan jihar Sanata Muhammadu Adamu Aleiro ya buɗe
Tsohon gwamnan Kano Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya musanta wasu raɗe-raɗi da ke yawo da ke bayyana cewa yana tattaunawa da gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje don yin sulhu. Yayin
Kunci ya kai wani mutumi a Katsina maƙura saboda matsi ya kai shi har bugun kwanon gidansa ya yaye zai sayar saboda biyan kuɗin fansa bayan ƴan bindiga sun yi
Yunkurin sulhu a tsakanin tsohon gwamnan jihar Kano Dakta Rabiu Musa Kwankwaso da gwamnan jihar mai ci yanzu Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya bar baya da kura. Tun dai bayan
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya bayyana cewa bai damu da wanda zai gaje shi ba a matsayin shugaban ƙasa saboda “ya ajiye rahoton komai da komai”. Shugaban ya faɗi hakan
Tun bayan da aka shiga sabuwar shekarar 2022 wacce daga ita sai kakar babban zaben shekarar 2023 al’amura suka fara kankama kan shirye-shiryen zaben. Lamarin dai yafi kamari a jam’iyar
Asalin hoton, Daily Trust Bayanan hoto, “Mahaifiyar Kacalla Turji mai suna ‘Yar Kagara ta guje shi har ma ba ta so a ambaci sunansa.” Sunan Bello Turji ya karaɗe wasu
Hotunan jana’izar tsohon dan takarar shugaban Najeriya
Asalin hoton, NPF Rundunar ‘yan sanda a jihar Zamfara ta ce ta damƙa wasu ƙananan yara 21 da ta kuɓutar, bayan mahaifansu sun tura su zuwa karatun Islamiyya amma ‘yan
A daidai lokacin da aka shiga sabuwar shekarar ta 2022 miladiya, ‘yan bindiga a jihar Zamfara da ke arewa maso yammacin Najeriya na ci gaba da kai farmaki ga al’umma
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya nuna nasarorin da kasar ta samu duk da kalubalen tsaro da koma bayan da annobar coronavirus ta haifar wa kasar. Shugaba Buhari ya ce abin
Rahotanni daga jihar Filato a Najeriya na cewa ƴan bindiga sun sace tsohon ɗan takarar gwamnan Jihar Filato a zaɓen 2019, Nkemi Nicholas Nashe. Mista Nashe wanda jigo ne a
A ci gaba da kokarin dawo da zaman lafiya da kwanciyar hankali, dakarun rundunar kawancen kasashen yankin Tafkin Tchadi ta hallaka wasu mayakan Boko Haram sama da 20. Wata sanarwa