Takaddama ta ɓarke a cikin jam’iyyar ADC tsakanin tsohon gwamnan jihar Rivers, Rotimi Amaechi, da tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar. Amaechi ya bayyana cewa Atiku ba mutum ne da
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Takaddama ta ɓarke a cikin jam’iyyar ADC tsakanin tsohon gwamnan jihar Rivers, Rotimi Amaechi, da tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar. Amaechi ya bayyana cewa Atiku ba mutum ne da
Rundunar Juyin Juya Halin Iran ta yi gargaɗin cewa duk wani sabon hari da Amurka ko Isra’ila za su kai wa Iran zai iya haddasa faɗaɗa rikici fiye da yankin
Tsohon ministan sufuri kuma ɗan takarar gwamnan jihar Gombe a jam’iyyar APC, Sanata Sa’idu Ahmed Alkali, ya sanar da janye kansa daga zaɓen fidda gwani na gwamna da za a
Wasu manyan jiragen dakon mai guda biyu na ƙasar China da ke ɗauke da ganga miliyan huɗu na ɗanyen mai sun ratsa mashigar Hormuz bayan sun shafe fiye da wata
Jami’an hukumar EFCC dake yaki da masu yiwa tattalin arzikin ƙasa ta’annati sun samu nasarar kama tsohon ministan wutar lantarki, Engr Saleh Mamman bayan da suka ɗauki kwanaki suna nemansa
Dakarun rundunar “1 Brigade Quick Response Force” sun daƙile wani harin ’yan ta’adda a ƙaramar hukumar Maradun ta jihar Zamfara tare da kwato makamai da alburusai. Rahotanni sun ce lamarin
Rundunar Ruwa ta Najeriya ta miƙa wasu mutum biyar da ake zargin suna da alaƙa da ƙungiyar IPOB da ESN ga Hukumar Tsaro ta DSS reshen jihar Anambra domin ci
Hukumar Hisbah ta Jihar Kebbi ta kama wani mutum da ake zargin an same shi a ɓoye cikin jakar “Ghana Must-Go” a gidan wata matar aure da ke unguwar Badariya
Tsohon gwamnan jihar Gombe, Sanata Muhammad Danjuma Goje ya ya sha kaye a zaɓen fitar da gwani da jam’iyar APC ta gudanar a mazaɓarsa ta Gombe ta Tsakiya. Hakan na
Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya bayyana cewa zai tattauna ta waya da shugaban Amurka Donald Trump a yau kan wasu muhimman batutuwa da suka shafi yankin Gabas ta Tsakiya. Netanyahu
Ƙasar Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa ta bayyana cewa gobara ta tashi a wani ɓangare na cibiyar nukiliyar ƙasar da ke yankin Al Dhafra bayan harin jirgin mara matuƙi. Rahotanni sun ce
Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta tabbatar da mutuwar jami’anta goma sha bakwai bayan harin ‘yan ta’adda a makarantar horas da dakarun musamman ta sojoji da ke Buni Yadi a karamar
Aƙalla mutane biyar aka tabbatar da sun mutu a yayin da aka ceto wasu mutane 10 da ransu bayan da wani ginin me hawa uku da ake tunawa ya ruguzo
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta yanke wa wata mata mai shayarwa, Halima Haliru Umar, hukuncin daurin shekaru ashirin a gidan yari bayan ta amsa laifin mallakar harsasan
Wasu da ake zargin ‘yan ta’adda ne sun sace adadin ɗalibai da ba a tantance ba daga makarantar Mussa Primary da Junior Secondary School da ke ƙauyen Mussa a ƙaramar
Shugaban kamfanin Renaissance Africa Energy Company, Tony Attah, ya ce kusan mutane dubu ɗari ne ke mutuwa a Najeriya duk shekara sakamakon rashin samun tsaftataccen makamashi. Attah ya bayyana haka
Hukumar Aikin Hajji ta Kasa NAHCON ta tabbatar da cewa alhazan Najeriya da basu gaza 54 ne aka kwantar asibiti a kasar Saudiyya a yayin da aka tabbatar da mutuwar
Wasu yan bindiga da ake zargin mayakan Lakurawa ne sun kashe jami’an hukumar kwastam biyu yan bindiga suka kashe a garin Tugar dake ƙaramar hukumar Bagudo ta jihar Kebbi. Jaridar
Rundunar tsaro ta NSCDC a jihar Kano ta kama wani matashi mai shekara 22 da ake zargi da lalata kayayyakin layin dogo na aikin jirgin ƙasa na gwamnatin tarayya tsakanin
Gwamnatin jihar Zamfara ta sanar da fara biyan kuɗaɗen garatuti ga masu ritaya na rukuni na huɗu ƙarƙashin tsarin shekarar 2024 zuwa 2025. A wata sanarwa da Ma’aikatar Yaɗa Labarai